Rahotanni sun ce matashin, wanda aka bayyana da suna Mai Barewa, yana cikin masu ibadar da suka halarci sallar, kuma ya kai wa malamin hari har sau biyu.
A cikin jawabin karbar laifi da ya rubuta da hannunsa a gaban kwamitin bincike, jami’in ya ce ya ɗauki Assabe da mota zuwa harabar hukumar, sannan ya bi da ita ta ƙofar baya zuwa benen da ake tsare da El-Rufai.