Labarai

Majalisar Birtaniya ta ƙi amincewa da dokar taimaka wa masu fama da cutar ajali su mutu

A zaɓen da aka gudanar a majalisar wakilai ta ƙasar ranar Juma’a, ’yan majalisa 286 suka kada kuri’ar ƙin amincewa da kudirin, yayin da 270 suka goyi bayanta.

NNPC ta ƙaddamar da tashar mai ta farko da masu mota ke zubawa kansu a Abuja

NNPC ta ƙaddamar da tashar mai ta farko da masu mota ke zubawa kansu a Abuja kamar yadda ake yi a wasu kasashen Turai 

NDC ta buƙaci Talakawa su tara mata gudunmawar Naira dubu ɗai-ɗai (N1,000) don yaƙin neman zaɓen 2027

Sanata Dickson, wanda ke wakiltar Bayelsa ta Yamma a Majalisar Dattawa, ya ce jam’iyyar za ta bai wa ’yan Najeriya damar bayar da gudunmawa daga N1,000 ko N2,000 domin gudanar da ayyukanta.

An kama mutum biyu bisa zargin kisan mai sharhi Danshagamu a Kano

A yanzu haka, mutanen biyu suna hannun ’yan sanda kuma ana yi musu tambayoyi, yayin da jami’an ke ci gaba da bincike.

Majalisar Tarayya ta dage komawar zaman majalisa zuwa 29 ga Satumba

Wakiliya ta ruwaito daga Jaridar The Nation cewa an dauki matakin ne bisa umarnin Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas.

2027: Akpabio ya musanta cewa ya ce ’yan Arewa za su sha wahala idan Tinubu ya fadi zabe

2027: Akpabio ya musanta cewa ya ce ’yan Arewa za su sha wahala idan Tinubu ya fadi zabe

Shugaban APC ya tafi hutun mako biyu domin shirya wa zaɓen 2027

Sanarwar ta ce Yilwatda zai kuma yi amfani da lokacin wajen tsara taron kwamitin gudanarwar jam’iyyar na ƙasa (NWC), wanda zai duba nasarorin da APC ta samu da kuma kalubalen da ke gabanta.

Gwamnatin Kano za ta samar da wuraren cajin motocin lantarki a birnin Kano

Gwamnatin Kano za ta samar da wuraren cajin motocin lantarki a birnin Kano

Za a kafa sabbin sansanin sojoji a kananan hukumomin dake fuskantar barazana a Kano

Ya ce manufar shirin ita ce ƙarfafa tsaro, sauƙaƙa kai ɗaukin gaggawa yayin fuskantar barazana, da kuma kare rayuka da dukiyoyin al'umma.

Ana fargabar Amurka za ta iya kama Tinubu a Taron MDD (UNGA) – Amma Jakadan Najeriya ya ce babu abin fargaba

A wani ɓangare kuma, ya ce ba dole ba ne shugaban ƙasa ya halarci dukkan tarukan UNGA da kansa, domin ana iya tura mataimakin shugaban ƙasa ko ministan harkokin wajen ƙasa.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

An kashe mutumin da ake zargi ya daba wa limamin Juma’a a Wuka a Sokoto

Rahotanni sun ce matashin, wanda aka bayyana da suna Mai Barewa, yana cikin masu ibadar da suka halarci sallar, kuma ya kai wa malamin hari har sau biyu.
- Advertisement -spot_img