Tudun Biri, Sokoto Da Zurmi: An Kai Hare-Hare Kan Musulmi A Lokacin Musa da aka ce bisa kuskure ne, Amma Babu Wanda Ya Zarge Shi Da Yunƙurin Kawar Da Musulmi
A cikin jawabin karbar laifi da ya rubuta da hannunsa a gaban kwamitin bincike, jami’in ya ce ya ɗauki Assabe da mota zuwa harabar hukumar, sannan ya bi da ita ta ƙofar baya zuwa benen da ake tsare da El-Rufai.
El-Rufai ya nemi a naɗa Musa Shugaban Sojin Kasa, Chief of Army Staff (COAS), amma daga baya Tinubu ya naɗa shi Shugaban Hafsoshin Tsaro, Chief of Defence Staff (CDS).
Kamfanin ya ce saboda girman kuɗin da aka ambata, da kuma shawarar gudanar da wata ganawa ta sirri a Landan, tare da amfani da saƙonnin (view once) da ke ɓacewa, ya ga ya dace ya kai lamarin ga hukumomin Amurka.
Dr Abdulhamid ya ce yanzu mutane ba sa gamsuwa da taken siyasa da waƙoƙin kamfen kawai, inda ya ƙara da cewa dole ne gwamnati ta nuna abin da ta yi da zai sa jama'a su sake zaɓenta a 2027.
Ya ce hukumar ta fara bambance tsakanin rikicin farar hula da manyan laifuka, yana mai cewa bai kamata a yi amfani da ƙarfi wajen warware rikicin farar hula ba.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.