wakiliya

Tudun Biri, Sokoto Da Zurmi: An Kai Hare-Hare Kan Musulmi A Lokacin Musa da aka ce bisa kuskure ne, Amma Babu Wanda Ya Zarge...

Tudun Biri, Sokoto Da Zurmi: An Kai Hare-Hare Kan Musulmi A Lokacin Musa da aka ce bisa kuskure ne, Amma Babu Wanda Ya Zarge Shi Da Yunƙurin Kawar Da Musulmi

ICPC ta kori jami’inta kan taimaka wa matar El-Rufai shiga wajensa ba tare da izini ba

A cikin jawabin karbar laifi da ya rubuta da hannunsa a gaban kwamitin bincike, jami’in ya ce ya ɗauki Assabe da mota zuwa harabar hukumar, sannan ya bi da ita ta ƙofar baya zuwa benen da ake tsare da El-Rufai.

Gaskiya Ko Siyasa? Tambayar Da Ya Kamata Ministan Tsaro Ya Amsa – Me El-Rufai Ya Hana Sojoji Yi A Kudancin Kaduna?

El-Rufai ya nemi a naɗa Musa Shugaban Sojin Kasa, Chief of Army Staff (COAS), amma daga baya Tinubu ya naɗa shi Shugaban Hafsoshin Tsaro, Chief of Defence Staff (CDS).

Wani Sufeton Dan sandan a Sokoto ya fadi ya mutu jim kadan da atisayen motsa jiki

Sanarwar ta ce an garzaya da shi asibiti domin samun kulawar gaggawa, amma daga bisani likitoci suka tabbatar da rasuwarsa.

Kamfanin Amurka dake binciken zargin fataucin miyagun ƙwayoyin Tinubu ya ce an yi masa tayin cin hancin Dala miliyan $3m don ya daina bibiyar...

Kamfanin ya ce saboda girman kuɗin da aka ambata, da kuma shawarar gudanar da wata ganawa ta sirri a Landan, tare da amfani da saƙonnin (view once) da ke ɓacewa, ya ga ya dace ya kai lamarin ga hukumomin Amurka.

Da gangan El-Rufai ya shirya kashe mutanen Kudancin Kaduna — inji Honourable Christopher Musa

Ya ce duk wanda ke amfani da bambancin addini ko ƙabila wajen raba Najeriya, ba mutum ne da ya kamata a ba amanar gwamnati ba.

El-Rufai ya aikata munanan abubuwa a Kaduna — ‘Ba za mu taba farin ciki da shi ba’ — Janar Musa

“Ba za mu taba farin ciki da mutumin da ya tsara tare da kashe mutanenmu da gangan ba,” in ji Janar Christopher Musa.

Wani ɗan gwagwarmaya a Kano ya yi alkawarin Naira miliyan ɗaya ga duk wanda ya kawo hujjar amfanin cire tallafin mai ga Talakan Najeriya 

Dr Abdulhamid ya ce yanzu mutane ba sa gamsuwa da taken siyasa da waƙoƙin kamfen kawai, inda ya ƙara da cewa dole ne gwamnati ta nuna abin da ta yi da zai sa jama'a su sake zaɓenta a 2027.

Shugaban DSS ya hana Jami’an DSS kama mutane kan rikicin farar hula

Ya ce hukumar ta fara bambance tsakanin rikicin farar hula da manyan laifuka, yana mai cewa bai kamata a yi amfani da ƙarfi wajen warware rikicin farar hula ba.

2027: Ina cikin matsala, don na san idan Atiku ko Obi suka kayar da Tinubu, da ni za su fara — Wike

Shi yasa a yanzu babban abin da ya fi mayar da hankali a kai shi ne ganin Tinubu ya sake lashe zaɓen shugaban ƙasa.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img