Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
Ya ce yanzu yana son ci gaba da aiki a fannin software engineering da developer relations, tare da gina wata sabuwar kafa da za ta sauƙaƙa wa ’yan Najeriya amfani da manhajojin AI.
Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
Rahotanni sun ce matashin, wanda aka bayyana da suna Mai Barewa, yana cikin masu ibadar da suka halarci sallar, kuma ya kai wa malamin hari har sau biyu.
A zaɓen da aka gudanar a majalisar wakilai ta ƙasar ranar Juma’a, ’yan majalisa 286 suka kada kuri’ar ƙin amincewa da kudirin, yayin da 270 suka goyi bayanta.
Sanata Dickson, wanda ke wakiltar Bayelsa ta Yamma a Majalisar Dattawa, ya ce jam’iyyar za ta bai wa ’yan Najeriya damar bayar da gudunmawa daga N1,000 ko N2,000 domin gudanar da ayyukanta.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.