wakiliya

“Muna sanya hijabi ne domin ɓadda kamanni idan mun fita satar yara” – Kiristoci mata da ake zargi da satar yara sun amsa laifinsu...

An kai su kotu, kuma suka yi watanni huɗu a Kuje. Bayan sun gama zaman gidan yari, sai suka koma suka sace wannan ƙaramar yarinyar,” in ji Josephine Adeh.

RA’AYIN WAKILIYA | Ba duk mai saka Alƙur’ani a status ba ne munafuki – amma wannan bidiyon ya fallasa wata sabuwar matsalar tarbiyya

Wayar hannu tana iya daukar sakanni kaɗan wajen yin rikodin abin da mutum zai yi nadama a kansa tsawon rayuwarsa. Kafafen sada zumunta kuma ba sa manta komai cikin sauki.

“Ko dai Lagos yake nufi, ya yi ɗimuwa ya ce Arewa?” — ACF ta soki Tinubu kan ikirarin cewa Arewa ce ta fi cin...

Farfesa Baba ya shawarci Shugaba Tinubu da ya nemi bayanai daga wasu hanyoyi idan ikirarinsa ya samo asali ne daga bayanan da jami'an gwamnatinsa suka gabatar masa.

Kwankwaso ya fara nadamar matakin da ya ɗauka na komawa NDC -Bashir Ahmad

A cewarsa, wannan mataki na siyasa ya janyo wa Kwankwaso asarar tasirin siyasar da ya taɓa samu a Jihar Kano, inda ya kasance yana da gagarumin karfin siyasa, amma yanzu ba bu.

FBI ta tabbatar wa kotun Amurka cewa Tinubu na cikin mutanen da aka bincika kan fataucin miyagun ƙwayoyi a 1990s

Wasu daga cikin bayanan binciken har yanzu ba a bayyana su ga jama'a ba, yayin da ake ci gaba da takaddama kan ko ya kamata a fitar da ƙarin bayanan.

Majalisar Kwara ta soke kujerun ’yan majalisa biyu saboda sun fice daga jam’iyyar APC

Jam’iyyar ta ce za ta yi amfani da “dukkan hanyoyin doka da kundin tsarin mulki” wajen kalubalantar matakin.

Zainab ta yi “blocking” ɗin makaniken motarta bayan ta lura yana yawan kallon Status ɗinta — “Ba kowa ya kamata ya riƙa bibiyar Status...

Saboda haka, ta ce ta yanke shawarar yin “blocking” ɗinsa, tare da wasu mutane irin sa da ba ta ganin ya kamata su riƙa samun damar bibiyar abubuwan da take wallafawa.

Yin isasshen barci a ƙarshen mako na iya rage haɗarin kamuwa da cutar hawan jini – Bincike

Sun ce mafi dacewa shi ne mutum ya samu ƙarin barci na awa ɗaya zuwa biyu kawai, musamman idan bai samu isasshen barci a cikin mako ba.

Duk mijin da ya tilasta wa matarsa yin jima’i ba tare da amincewarta ba, na iya fuskantar ɗaurin rai-da-rai – Gwamnatin Lagos

Daraktan Masu Shigar da Kara na Jihar Legas (DPP), Dakta Babajide Martins, ne ya yi wannan gargadin yayin wani taro da aka gudanar domin fara watan wayar da kan jama’a game da rikicin cikin gida da cin zarafin mata da yara.

Mutfwang ya haramta ayyukan ‘HISBA’ a Jihar Plateau, ya umarci jami’an tsaro su kama su

Mutfwang ya haramta ayyukan ‘HISBA’ a Jihar Plateau, ya umarci jami’an tsaro su kama su Daga Wakiliya Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci jami’an tsaro da su dakile ayyukan wata ƙungiya da ke amfani da sunan HISBA a wasu sassan...

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img