wakiliya

An gurfanar da ma’aikaciyar jinya kan zargin damfarar marasa lafiya dala miliyan $906, ta sayi Ferrari da abin wuya na Alfarma

Hukumomi sun ce daga cikin kuɗin da aka nema, an biya kusan dala miliyan 297 kafin aka gano zargin damfarar.

SMEDAN ta ƙaddamar da shirin bayar da rancen miliyan 500 ga ƙananan ‘yan kasuwa ba tare da kudin ruwa ba

Daga cikin sauye-sauyen da ake shirin yi akwai samar da rance mai ƙarancin ruwa, ware kashi 30% na kwangilolin gwamnati ga ƙananan 'yan kasuwa, da kuma cire sharadin shekaru daga wasu shirye-shiryen tallafin gwamnati.

Najeriya ta shafe shekara 20 ba tare da ƙidayar jama’a ba

Sai dai, matsalolin tsaro, ƙarancin kuɗi, shirye-shiryen gudanarwa da kuma siyasa sun sa aka ci gaba da jinkirta gudanar da ƙidayar.

Dariye ya miƙa wa Mutfwang rahoton yadda za a samu zaman lafiya da kawo ƙarshen kashe-kashe a Filato

Gwamnan ya kuma sanar da cewa za a gabatar da rahoton ga manyan masu ruwa da tsaki a jihar domin kowa ya bayar da gudunmawarsa wajen gina zaman lafiya.

Kafin Ka Kare Maganar Kosai da Kuli-kuli, da Masara …Ka Karanta Wannan

Hakika, N50,000 na iya taimaka wa wasu ƙananan 'yan kasuwa su ƙara jari. Amma akwai tambaya mai muhimmanc

Majalisar Dattawa Ta Ce Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Bukatar Kasa Ce – Masu Sukar Lamarin Su Daina

Ya kara da cewa an saka tanade-tanaden da za su tabbatar da sa ido da hana duk wani amfani da rundunar ta hanyar da ba ta dace ba.

Burkina Faso ta hana yan kasarta fita karatu ƙasashen waje barkatai

Sabuwar dokar ta shafi duk ɗaliban Burkina Faso, ko da kuwa suna samun tallafin gwamnati, na masu zaman kansu ko kuma suna ɗaukar nauyin kansu.

Zamanin Amfani da Janareto a Najeriya Na Gab da Zama Tarihi -inji Ministan Wuta

A cewarsa, gwamnatin tarayya na inganta hanyoyin isar da wutar lantarki tare da haɗin gwiwar kamfanin Siemens domin samar da wutar lantarki mai ƙarfi ga masana'antu.

2027: INEC ta ki baiwa NDC damar ɗora sunayen ‘yan takarar ta

shugabannin NDC sun dage cewa jam'iyyar tana nan a matsayin halastacciyar jam'iyya, kuma za ta tsaya takara a zaɓen 2027.

EFCC Ta Kwato Fiye da Naira Biliyan 38.66 a Binciken Badakalar Gyaran Matatun Mai

EFCC ta bayyana cewa binciken na ci gaba, kuma ana sa ran ƙarin ƙwato kadarori tare da gurfanar da waɗanda ake zargi a gaban kotu.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img