wakiliya

Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Kaɗai Ba Za Ta Rage Farashin Fetur ba -inji Masanin Tattalin Arziki

faɗuwar farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya ba ta nufin farashin fetur zai sauka nan take a Najeriya.

An daina kashe mutane a Najeriya tun bayan da Sojojin Amurka suka kai hare-hare kasar -inj Trump

inda ya ce hare-haren da Amurka ta kai sun yi wa shugabannin masu tayar da kayar baya mummunar illa.

Shugaban Serbia Zai Yi Murabus Bayan Zanga-Zanga Kan Mutuwar Mutum 16

Zanga-zangar ta samo asali ne bayan rushewar rumfar tashar jirgin ƙasa a birnin Novi Sad a watan Nuwamban 2024, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutum 16

Me ya sa ake ganin jihohi za su iya tafiyar da ‘yan sanda fiye da Gwamnatin Tarayya?” – Jaafar Jaafar

mafi yawan lokuta cibiyoyin Gwamnatin Tarayya sun fi na jihohi ingancin gudanarwa.

‘Duk Ɗan Sandan Da Ke Karɓar Kuɗi Daga Direbobi Barawo Ne’ – CP Ahmed Sanusi

"Ba ma son jin wani rahoto cewa ana karɓar kuɗi daga direbobin Keke Napep ko masu motoci a Abuja. Idan aka kama ka da hakan, kai ɓarawo ne.

Yadda ilimi da masana’antu suka sauya Koriya ta Kudu daga talauci zuwa kasa mafi arziki cikin shekaru 70

Darasi: Ci gaban ƙasa ba ya ta'allaka da albarkatun ƙasa kaɗai. Kyakkyawan tsari, ilimi, aiki tukuru da manufofi masu ɗorewa na iya sauya makomar kowace ƙasa.

Matuƙin jirgi ya kamu da farfaɗiya a sararin samaniya yana tsaka da tuka fasinjoji

Kamfanin Air Canada ya ce mataimakin matuƙin jirgin ne ya karɓi ragamar sarrafa jirgin tare da karkatar da shi zuwa Boston, inda aka sauka lafiya da fasinjoji 61 da ke cikinsa.

Tinubu ya amince da yi wa ƙananan ‘yan kasuwa 250,000 rijistar CAC kyauta

An kuma bayyana cewa masu sha'awar cin gajiyar shirin za su shiga shafin SMEDAN domin cike bayanansu kafin a zaɓe su.

RAHOTO: Mansura Isa Ta Bar Tafiyar Tallata Tinubu Ta Tripple R

Majiyoyi sun ce matakin nata ya biyo bayan rikicin cikin gida da ya ɓarke a ƙungiyar, wacce aka kafa domin yaɗa manufofin jam'iyyar APC da kuma goyon bayan Tinubu a Arewacin Najeriya.

Sabuwar Dokar NIMC za ta ƙarfafa kariyar bayanan ƴan Najeriya – inji Tunji-Ojo

Tunji-Ojo ya bayyana cewa wannan ci gaba wani muhimmin mataki ne na cika burin gwamnatin Shugaba Tinubu na gina tattalin arzikin Najeriya da darajarsa za ta kai dala tiriliyan ɗaya.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img