NERC ta ƙara da cewa duk da ƙarin kuɗin da aka tattara a watan Afrilu, har yanzu akwai babban gibi tsakanin kuɗin da ya kamata a karɓa da kuma abin da aka samu, lamarin da ke ci gaba da kawo cikas ga saka hannun jari da inganta harkar rarraba wutar lantarki a Najeriya.
"Tinubu zai yi nasara a Arewa a 2027. Mutanen Arewa ba za su yi zaɓe bisa addini, ƙabila ko yanki ba. Kuma masu cewa zaɓen zai kasance tsakanin APC da al'ummar Najeriya suna gabatar da hujja mafi rauni da na taɓa ji," in ji shi.
A daina sukar bashin da Tinubu ke karbowa a dubi abin da ake yi da kuɗin -inji Ministan KudiMinistan Kuɗi kuma Mai Kula da Tattalin Arzikin Najeriya, Taiwo Oyedele, ya ce sukar bashin da gwamnati ke ci ba tare...
Ya kuma buƙaci a ƙara saka hannun jari wajen bunƙasa fasahar cikin gida, amfani da basirar wucin gadi (AI) da kuma horas da ƙwararrun ma'aikata domin ƙarfafa kariyar dijital da tsaron ƙasa.
Ya ce tun daga watan Mayun 2024 an ƙara adadin kuɗin da inshorar ajiya ke rufewa. A yanzu, masu ajiya a manyan bankuna za su samu kariya har zuwa Naira miliyan 5, maimakon Naira 500,000 da ake biya a baya
Rahotanni sun ce daruruwan 'yan Zimbabwe sun kwashe kwanaki suna kwana a wajen ofishin jakadancin kasarsu da ke Cape Town suna jiran a dawo da su gida, bayan karuwar fargabar tashe-tashen hankula da suka shafi bakin haure.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.