Labarai

Wani Sufeton Dan sandan a Sokoto ya fadi ya mutu jim kadan da atisayen motsa jiki

Sanarwar ta ce an garzaya da shi asibiti domin samun kulawar gaggawa, amma daga bisani likitoci suka tabbatar da rasuwarsa.

Kamfanin Amurka dake binciken zargin fataucin miyagun ƙwayoyin Tinubu ya ce an yi masa tayin cin hancin Dala miliyan $3m don ya daina bibiyar...

Kamfanin ya ce saboda girman kuɗin da aka ambata, da kuma shawarar gudanar da wata ganawa ta sirri a Landan, tare da amfani da saƙonnin (view once) da ke ɓacewa, ya ga ya dace ya kai lamarin ga hukumomin Amurka.

Da gangan El-Rufai ya shirya kashe mutanen Kudancin Kaduna — inji Honourable Christopher Musa

Ya ce duk wanda ke amfani da bambancin addini ko ƙabila wajen raba Najeriya, ba mutum ne da ya kamata a ba amanar gwamnati ba.

El-Rufai ya aikata munanan abubuwa a Kaduna — ‘Ba za mu taba farin ciki da shi ba’ — Janar Musa

“Ba za mu taba farin ciki da mutumin da ya tsara tare da kashe mutanenmu da gangan ba,” in ji Janar Christopher Musa.

Shugaban DSS ya hana Jami’an DSS kama mutane kan rikicin farar hula

Ya ce hukumar ta fara bambance tsakanin rikicin farar hula da manyan laifuka, yana mai cewa bai kamata a yi amfani da ƙarfi wajen warware rikicin farar hula ba.

2027: Ina cikin matsala, don na san idan Atiku ko Obi suka kayar da Tinubu, da ni za su fara — Wike

Shi yasa a yanzu babban abin da ya fi mayar da hankali a kai shi ne ganin Tinubu ya sake lashe zaɓen shugaban ƙasa.

“Ko dai Lagos yake nufi, ya yi ɗimuwa ya ce Arewa?” — ACF ta soki Tinubu kan ikirarin cewa Arewa ce ta fi cin...

Farfesa Baba ya shawarci Shugaba Tinubu da ya nemi bayanai daga wasu hanyoyi idan ikirarinsa ya samo asali ne daga bayanan da jami'an gwamnatinsa suka gabatar masa.

Majalisar Kwara ta soke kujerun ’yan majalisa biyu saboda sun fice daga jam’iyyar APC

Jam’iyyar ta ce za ta yi amfani da “dukkan hanyoyin doka da kundin tsarin mulki” wajen kalubalantar matakin.

Duk mijin da ya tilasta wa matarsa yin jima’i ba tare da amincewarta ba, na iya fuskantar ɗaurin rai-da-rai – Gwamnatin Lagos

Daraktan Masu Shigar da Kara na Jihar Legas (DPP), Dakta Babajide Martins, ne ya yi wannan gargadin yayin wani taro da aka gudanar domin fara watan wayar da kan jama’a game da rikicin cikin gida da cin zarafin mata da yara.

Mutfwang ya haramta ayyukan ‘HISBA’ a Jihar Plateau, ya umarci jami’an tsaro su kama su

Mutfwang ya haramta ayyukan ‘HISBA’ a Jihar Plateau, ya umarci jami’an tsaro su kama su Daga Wakiliya Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci jami’an tsaro da su dakile ayyukan wata ƙungiya da ke amfani da sunan HISBA a wasu sassan...
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img