wakiliya

ICPC ta kama likitan El-Rufai bisa zargin ya shammaci hukumar ya haɗa El-Rufai da Isa Ashiru a Asibitinsa

ICPC ta kuma sanar da cewa ta kama likitan El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar, domin gudanar da bincike, tana zarginsa da bayar da bayanan karya.

Gwamnonin APC yan falle ɗaya sun yi zaman sirri a Jihar Kebbi

Ana sa ran gwamnonin za su tattauna hanyoyin ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin gwamnatoci, inganta shugabanci nagari, bunƙasa tattalin arziki da kuma ƙarfafa haɗin kan ƙasa.

Hukumar JSC Ta Tilasta Wa Alƙalin Kotun Shari’a a Kano Ritaya Kan Zargin Karɓar Cin Hancin N250,000

Hukumar ta kuma umarci Aliyu Yahaya Muhammad da ya mayar da kuɗin N250,000 da aka ce ya karɓa.

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Aiwatar da Sabuwar Dokar NIMC, Daga yanzu NIN Ce Kadai Shaidar Ɗan Ƙasa

wadda ta tanadi amfani da Lambar Shaidar Ɗan Ƙasa (NIN) a matsayin babbar kuma guda ɗaya da za a riƙa amfani da ita wajen tantance 'yan Najeriya.

Yar fim Halima Abubakar Ta Yi Ridda Zuwa Kiristanci Bayan Warkewa Daga Jinyar Shekara Tara

Halima ta ce ta sha fuskantar barazanar rasa ranta a lokacin jinyar, amma bayan samun lafiya ta yanke shawarar sadaukar da rayuwarta wajen bautar Yesu Almasihu.

Yar fim Halima Abubakar Ta Yi Ridda Zuwa Kiristanci Bayan Warkewa Daga Jinyar Shekara Tara

Halima ta ce ta sha fuskantar barazanar rasa ranta a lokacin jinyar, amma bayan samun lafiya ta yanke shawarar sadaukar da rayuwarta wajen bautar Yesu Almasihu.

Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo Ya Kammala Karatun Sunan Abu Dawud Bayan Shekaru 10

Bayan kammala darasin, Sheikh Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya ƙaddamar da sabon littafinsa mai suna "Naylul Maqsud bi Khatmi Sunani al-Imam Abi Dawud."

INEC ta tsawaita rajistar masu zaɓe a Legas

INEC ta tsawaita rajistar masu zaɓe a Legas domin bai wa ƙarin mutane damar yin rajista kafin zabe

‘Yan sanda sun kwace motoci 72 a Kano saboda rufe lambar mota

Kwamishinan 'Yan Sandan Jihar Kano, Ibrahim Bakori, ya bayyana hakan a taron manema labarai da ya gudanar a ofishin Motor Traffic Division da ke BUK Road a Kano.

Abdulaziz Ya Kaddamar da Shirin “Gani Ya Kori Ji” Don Nuna Ayyukan Tinubu a Arewa

Ya ce duk da dimbin ayyukan raya ƙasa da aka aiwatar a Arewa, mutane da dama ba su da cikakken bayani a kansu saboda ƙarancin wayar da kai.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img