Danladi Umar bai taɓa tunanin za a iya cire shi ba ba bisa ƙa’ida ba, amma da yake gwamnati, gwamnati ce, rana tsaka aka yi wa doka karan tsaye, aka cire shi yana ji, yana gani, kuma yau an aike shi kurkuku.
Tinubu ya ce dole ne a kare martabar Fadar Shugaban Ƙasa da hukumomin gwamnatin tarayya daga masu amfani da jabun takardu, satar suna da kuma kwaikwayon muƙaman gwamnati, yana mai umartar a hukunta duk wanda bincike ya tabbatar da laifinsa bisa tanadin doka.
ADC ta bukaci ICPC ta yi wa 'yan Najeriya bayani kan dalilin da ya sa aka hana iyalan El-Rufai da likitansa samun damar ganinsa, tare da bayyana dalilin kama Farfesa Bello Abubakar.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.