wakiliya

Ana Zargin NNPC Ta Ɗauki Manyan Ma’aikata a Ɓoye – Mafi yawan su daga jihohin Kudu

Majiyoyin sun kuma ce an gudanar da ɗaukar ma'aikatan ne a daidai lokacin da NNPCL ke aiwatar da shirin fitar da wasu tsofaffin ma'aikata daga aiki, lamarin da ya jawo damuwa kan yadda ake tafiyar da harkokin kamfanin.

Majalisar Dattawa Ta Sake Yin Watsi da Bukatar Neman Ta Binciki Batun Hukumar Bogi Ta PFIPC

Sanata Suleiman Kawu ne ya sake gabatar da bukatar a zaman majalisar na ranar Laraba, bayan makamanciyar bukata da ya gabatar a makon da ya gabata ta fadi.

Ana kaiwa maza masu sanƙo hari a kasar Mozambique saboda jita-jitar cewa suna dauke da zinari a kawunansu

Mahukuntan Mozambique sun tabbatar da kashe mutum biyu, tare da yin gargaɗin cewa akwai yiwuwar ƙarin hare-hare idan ba a dakile yaɗuwar wannan camfi ba.

Sai da Lasisi: Gwamnatin Ghana Ta Haramta Nuna Fina-finan Najeriya a Tashoshin Talabijin din Kasar

A cewarsa, ana sa ran sabuwar dokar za ta fara aiki nan da shekarar 2027.

Kotu ta kwace Jami’a, Gidan Rediyo da kadarori 46 da suka kai Naira Biliyan 213bn da aka alakanta su da Abubakar Malami

Kotu ta kwace Jami'a, Gidan Rediyo da wasu kadarori 46 da aka ƙiyasta kudinsu ya kai Naira Biliyan 213bn da aka alakanta su da Abubakar Malami

MACRON ZAI ZIYARCI NAJERIYA: Shugaban Faransa Zai Zo Domin Ƙarfafa Dangantaka da Tinubu

Ya kuma ce Faransa da Najeriya na haɗin gwiwa a fannoni da dama, ciki har da noma, samar da wadataccen abinci, bunƙasa tattalin arziki, da yaƙi da ta'addanci a yankin.

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar da Mafi Ƙarancin Fansho da Kulawar Lafiya Kyauta ga Masu Ritaya

Omolola ta bayyana cewa kadarorin fansho sun ƙaru daga Naira tiriliyan 20.79 zuwa Naira tiriliyan 31.48, yayin da aka samu sabbin masu bada gudummawar fansho sama da 938,229 cikin shekaru biyu.

Na Yi Aure Tun Ban Gama Sakandare Ba; Yanzu Shekaru na 42, Yara na Uku Kuma Har Yanzu Ina da Aure” – inji Lubna...

Kada Ka Gina Rayuwarka Kan Abin da Kake Gani a Social Media - Ba Komai Ne Gaskiya Ba

‘Ba Kuri’un Jama’a ‘Yan Siyasa Ke Bukata Ba, Alƙalai Suke Bukata’ – OdinkaluOdinkalu

A cewarsa, abin takaici ne yadda wasu gwamnoni ke nuna rashin ikon biyan mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata, amma a lokaci guda suna kashe makudan kuɗaɗe wajen kula da jin daɗin alƙalai

Siyasa Ta Kai Sheikh Pantami Coci, Ina Kuma Za a Ganshi a Karo na Gaba?

Ko wannan wata alama ce ta sabon salo a siyasar Pantami? Kuma ina kuma za a ganshi a karo na gaba yayin da fafatawar siyasa ke ƙara zafi?

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img