MACRON ZAI ZIYARCI NAJERIYA: Shugaban Faransa Zai Zo Domin Ƙarfafa Dangantaka da Tinubu

Daga Wakiliya

Shugaban ƙasar Faransa, Emmanuel Macron, ya sanar da shirinsa na gudanar da ziyarar aiki ta ƙasa zuwa Najeriya domin ƙara ƙarfafa dangantakar da ke tsakanin ƙasashen biyu.

Jakadan Faransa a Najeriya da ECOWAS, Marc Fonbaustier, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin bikin Ranar Ƙasa ta Faransa, inda ya ce ziyarar za ta gudana ne shekaru biyu bayan ziyarar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kai birnin Paris.

A cewarsa, Macron da Tinubu za su duba irin ci gaban da aka samu a yarjejeniyoyin haɗin gwiwar da suka cimma, tare da tsara sabbin manufofi da za su amfanar da ƙasashen biyu nan gaba.

Fonbaustier ya ce dangantakar Faransa da Najeriya ta ginu ne kan daidaito, mutunta juna da rashin tsoma baki cikin harkokin cikin gida, yana mai jaddada cewa ƙasashen biyu na aiki tare a matsayin abokan hulɗa masu daidaito.

Ya kuma ce Faransa da Najeriya na haɗin gwiwa a fannoni da dama, ciki har da noma, samar da wadataccen abinci, bunƙasa tattalin arziki, da yaƙi da ta’addanci a yankin.

Jakadan ya ƙara da cewa Shugaba Macron ya taɓa shafe watanni shida a Najeriya yana ɗalibi shekaru 24 da suka gabata, abin da ya ce ya taimaka wajen gina fahimtarsa game da Afirka da manufofin Faransa a nahiyar.

Rahoton Wakiliya

DA DUMI-DUMI

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Kanun Labarai

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Shaida Mata Zai Auri Wata – Rundunar Yan Sanda

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Sanar da Ita Cewa Zai Auri Wata — Rundunar 'Yan Sanda

Mata Sun Fi Maza Cika Alƙawarin Biyan Bashi – Inji Rahoton Moniepoint

Moniepoint ta ce alkaluman sun nuna cewa, duk da matsalolin da mata ke fuskanta wajen samun rance saboda buƙatar jingina ko rashin tarihin bashi, suna daga cikin rukunin masu kasuwanci da suka fi nuna amana wajen biyan bashin da suka karɓa.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img