gwamnatinsa ta fara "yaƙi" da abin da ya kira tsattsauran ra'ayin Musulunci, yana mai gargadin cewa duk malamin addini da ke yaɗa ra'ayoyin da gwamnati ta ɗauka a matsayin masu tsanani zai fuskanci matakin hukuma.
"An sa yaron ya rubuta waɗannan ƙaryoyin. Ina da dukkan hotunan CCTV na abin da ya faru a hannuna, don haka abin da ya faɗa ba gaskiya ba ne," in ji Al-Mustapha.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.