gwamnatin Bola Tinubu da Majalisar Dokoki ta Ƙasa da ci gaba da karɓar bashi domin abubuwan da ba su da muhimmanci, yana mai cewa hakan na iya jefa Najeriya cikin mawuyacin hali nan gaba
Ya buƙaci mawaƙan waƙoƙin bishara su ƙara fitar da waƙoƙin da za su ja hankalin matasa, domin su maye gurbin abin da ya bayyana a matsayin mummunan tasirin waƙoƙin duniya.
INEC ta ce wallafa takardun ya ba jama'a damar duba su, kuma duk wanda ya gano bayanan ƙarya na da damar ƙalubalantar su a kotu kamar yadda Dokar Zaɓe ta tanada.
Masana'antar barasa ta duniya ta yi asarar kimanin dala biliyan 830, hannayen jarinta sun karye a cikin shekaru huɗu da suka wuce sakamakon raguwar shan barasa a tsakanin matasan zamani (Gen Z)
Shigar Najeriya cikin wannan ƙawance na nuna faɗaɗa rawar da ƙasar ke takawa a harkokin tsaron teku, bayan ta dade tana mai da hankali kan yankin Gulf of Guinea da yammacin Afirka
Rahoton ya kuma bayyana cewa 30% na matan da suka taɓa yin aure ko shiga soyayya sun fuskanci cin zarafi ta hanyar duka, fyade ko cin zarafin zuciya. Duk da haka, 58% daga cikinsu ba su nemi taimako ko kai rahoton abin da ya faru ba.
Waɗanda suka kare Rarara da sunan Musulunci lokacin da Davido ya soke shi, yanzu ya kamata su faɗi gaskiya. Idan za a kare shi saboda Musulunci, to ya kamata kuma a yi Allah-wadai da abin da ya yi wa ɗaya daga cikin manyan malaman Musulunci.
Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.