Babu Bayani Kan Makarantar Firamare da Sakandren da Tinubu ya yi a Shafin INEC

2027: “Mutanen da ba za su iya faɗin makarantar firamare da suka yi ba suna neman zama shugaban ƙasa” – Rufai Oseni

Fitaccen ɗan jarida kuma mai gabatar da shirin safe na Arise Television, Rufai Oseni, ya soki wasu daga cikin bayanan da aka wallafa game da ‘yan takarar shugaban ƙasa na zaɓen 2027, yana mai cewa ya kamata ‘yan Najeriya su tambayi duk wanda ke neman shugabancin ƙasa amma bai bayyana tarihin makarantar firamare da ya yi ba.

A wani saƙo da ya wallafa a Facebook, Rufai Oseni ya ce:

“Mutanen da ba za su iya gaya muku makarantar firamare da suka yi ba suna neman zama shugaban ƙasa, kuma ‘yan Najeriya za su zaɓe su.”

Kalaman nasa sun biyo bayan wallafa bayanan sirri da takardun neman takarar shugaban ƙasa da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) ta yi domin bai wa jama’a damar duba su.

Takardun sun nuna cewa ɗan takarar APC, Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana digirinsa na farko daga Chicago State University ne kawai, yayin da aka rubuta “0000” a wuraren da ake tambayar shekarun da ya yi makarantar firamare da sakandare.

Sai dai takardun da Peter Obi na jam’iyyar NDC da kuma Atiku Abubakar na ADC suka gabatar sun ƙunshi tarihin karatunsu tun daga makarantar firamare.

A nasa martanin, tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya ce Tinubu bai gabatar da bayanan makarantar firamare da sakandare ba, yana tambayar yadda aka ba shi gurbin karatu a jami’a a ƙasashen waje idan ba tare da irin waɗannan bayanai ba.

INEC ta ce wallafa takardun ya ba jama’a damar duba su, kuma duk wanda ya gano bayanan ƙarya na da damar ƙalubalantar su a kotu kamar yadda Dokar Zaɓe ta tanada.

DA DUMI-DUMI

Yanzu na ga an rage yi min maganan aure, ina ga sun gaji ne -DJ AB

DJ AB Ya Yi Barkwanci Kan Aure Da Tumbi: "An Rage Min Maganan Aure... Nan Da December Za Ku Nemi Tumbi Na Ku Rasa"

ECOWAS Ta Buɗe Shirin Horo, Ɗaukar Aiki da Cikakken Tallafi Kyauta Ga Matasa Masu Digiri – Ga Yadda Za Ku Nema

ECOWAS ta ce manufar shirin ita ce haɓaka matasa masu ilimi tare da ƙarfafa haɗin kai da ci gaban ƙasashen Yammacin Afirka.

Masana’antar barasa ta duniya ta yi asarar dala biliyan 830, darajar hannayen jarinta ya ragu saboda matasan zamani (Gen Z) sun fara gujewa shan...

Masana'antar barasa ta duniya ta yi asarar kimanin dala biliyan 830, hannayen jarinta sun karye a cikin shekaru huɗu da suka wuce sakamakon raguwar shan barasa a tsakanin matasan zamani (Gen Z)

Najeriya Ta Shiga Ƙawancen Tsaron Tekun Maliya (Red Sea) da Saudiyya Ke Jagoranta

Shigar Najeriya cikin wannan ƙawance na nuna faɗaɗa rawar da ƙasar ke takawa a harkokin tsaron teku, bayan ta dade tana mai da hankali kan yankin Gulf of Guinea da yammacin Afirka

Bincike Ya Nuna Fiye da Kashi 55% Na Mata a Habasha Suna Goyon Bayan Miji Ya Dinga Dukan Matarsa A Wasu Lokuta

Rahoton ya kuma bayyana cewa 30% na matan da suka taɓa yin aure ko shiga soyayya sun fuskanci cin zarafi ta hanyar duka, fyade ko cin zarafin zuciya. Duk da haka, 58% daga cikinsu ba su nemi taimako ko kai rahoton abin da ya faru ba.

Kanun Labarai

Yanzu na ga an rage yi min maganan aure, ina ga sun gaji ne -DJ AB

DJ AB Ya Yi Barkwanci Kan Aure Da Tumbi: "An Rage Min Maganan Aure... Nan Da December Za Ku Nemi Tumbi Na Ku Rasa"

ECOWAS Ta Buɗe Shirin Horo, Ɗaukar Aiki da Cikakken Tallafi Kyauta Ga Matasa Masu Digiri – Ga Yadda Za Ku Nema

ECOWAS ta ce manufar shirin ita ce haɓaka matasa masu ilimi tare da ƙarfafa haɗin kai da ci gaban ƙasashen Yammacin Afirka.

Masana’antar barasa ta duniya ta yi asarar dala biliyan 830, darajar hannayen jarinta ya ragu saboda matasan zamani (Gen Z) sun fara gujewa shan...

Masana'antar barasa ta duniya ta yi asarar kimanin dala biliyan 830, hannayen jarinta sun karye a cikin shekaru huɗu da suka wuce sakamakon raguwar shan barasa a tsakanin matasan zamani (Gen Z)

Najeriya Ta Shiga Ƙawancen Tsaron Tekun Maliya (Red Sea) da Saudiyya Ke Jagoranta

Shigar Najeriya cikin wannan ƙawance na nuna faɗaɗa rawar da ƙasar ke takawa a harkokin tsaron teku, bayan ta dade tana mai da hankali kan yankin Gulf of Guinea da yammacin Afirka

Bincike Ya Nuna Fiye da Kashi 55% Na Mata a Habasha Suna Goyon Bayan Miji Ya Dinga Dukan Matarsa A Wasu Lokuta

Rahoton ya kuma bayyana cewa 30% na matan da suka taɓa yin aure ko shiga soyayya sun fuskanci cin zarafi ta hanyar duka, fyade ko cin zarafin zuciya. Duk da haka, 58% daga cikinsu ba su nemi taimako ko kai rahoton abin da ya faru ba.

Rarara da Pantami: Idan Makaɗi Ya Ɗauki Kansa Kamar Jagoran Al’umma, Faɗuwarsa Ta Yi Kusa

Waɗanda suka kare Rarara da sunan Musulunci lokacin da Davido ya soke shi, yanzu ya kamata su faɗi gaskiya. Idan za a kare shi saboda Musulunci, to ya kamata kuma a yi Allah-wadai da abin da ya yi wa ɗaya daga cikin manyan malaman Musulunci.

DAN ADAM ABIN TSORO: Takardar karin matsayi (promotion) dinsa abokinsa na kut-da-kut ya shiga email ya goge

DAN ADAM ABIN TSORO: Takardar karin matsayi (promotion) dinsa abokinsa na kut-da-kut ya shiga email ya goge (yi deleting)

NNPC Ta Ɗauki Sabbin Ma’aikata Fiye da 1,000 Har Sun Fara Aiki Bayan Basu Horo Na Shekara Guda – Ojulari

Abin da ya ba su damar ci gaba da zama a NNPC ba takardar aiki ba ce, aikinsu ne da suka nuna cikin shekara guda da suka yi suna aiki ƙarƙashin matsin lamba," in ji Ojulari.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img