wakiliya

Kabilar Bodi na Ethiopia na shirya gasar wanda ya fi ƙiba a duk shekara, mata kuma na zuwa domin zaɓen miji

A al'adar Bodi, ana ɗaukar namiji mai ƙiba a matsayin mafi kyau da kyan hali.

Dan Majalisar Dokokin Amurka da ya ce “Musulmi ba su da gurbi a Amurka” ya sha kaye a zaɓen fidda gwani

Ogles ya amsa da cewa: "Ina ganin ya kamata a kashe su duka." Kalaman sun jawo masa suka daga bangarori daban-daban.

Idan an girma a san an girma — Malamin Jami’a ya caccaki Shehu Sani kan irin sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta

Muhsin Ibrahim ya ce, a matsayinsa na tsohon sanata kuma dattijo, ya kamata Shehu Sani ya rika yin taka-tsantsan da irin abubuwan da yake wallafawa saboda mutane da dama, musamman matasa, na kallonsa a matsayin abin koyi.

An yi girgizar ƙasa a Abuja amma gwamnati ta buƙaci jama’a su kwantar da hankalinsu

Hukumar Binciken Kasa ta Najeriya (NGSA) ta ce na'urorinta sun gano girgizar da misalin ƙarfe 11:23 na safe a cibiyar sa ido da take da ita a Utako, Abuja.

Idan na zama Gwamna zan aiwatar da tsarin ilimi irin na ƙasar Switzerland – mai digiri na iya samun sama da miliyan 200 -Pantami

Idan na zama Gwamna zan aiwatar da tsarin ilimi irin na ƙasar Switzerland - Pantami; ya ce matashin da ya yi digiri na iya samun sama da Naira miliyan 200 a shekara ta hanyar ƙwarewa a AI da Cybersecurity

Abunda muka sani game da rade-radin Auren Ronaldo da Georgina a wannan makon

Wasu masu amfani da shafukan sada zumunta sun kuma lura cewa ba a ambaci Lionel Messi ba, lamarin da ya janyo ce-ce-ku-ce.

Duk mai goyon bayan gwamnatin Tinubu an ba shi cin hanci — Fasto Odumeje

Odumeje ya kuma zargi gwamnoni da sanatoci da kare kalaman Shugaba Tinubu cewa, "Tun kafin a haife ni akwai yunwa a Najeriya," yana mai cewa a zaɓen 2027 ne za a tantance

Har Naji kunya  – Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na rufe asusun Gwamnatin Osun

Tinubu ya ce tun bayan hawansa mulki ya ba hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa da sauran hukumomin tsaro 'yancin gudanar da ayyukansu ba tare da tsoma bakin gwamnati ba.

Jami’in FRSC ya karɓi N30,000 daga hannuna, sai kuma ya manta wayarsa a cikin motata

Jami'in FRSC ya karɓi N30,000 daga hannuna, sai kuma ya manta wayarsa a cikin motata"

Allah da ya ɗauki ran Abacha kafin zaɓe yana kallon ka – Dino Melaye ya gargadi Tinubu kan zaɓen 2027

A cewarsa, akwai abin da ya kira "ikon Allah a cikin al'amuran ɗan Adam", yana mai cewa babu wani shiri na siyasa da zai iya rinjayar nufin Allah.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img