Rahotanni

Matashi Ya Ƙera Na’urar AI da Ke Gano Sace Yara, Motoci da Dabbobi

Haka kuma ya ce na'urar na iya gano idan an sace ko aka rasa dabbobi kamar shanu, ta hanyar bibiyarsu kai tsaye.

CBN ta soke lasisin bankunan kananan yan kasuwa 46, mafi yawansu daga Arewacin Najeriya

Mai magana da yawun CBN, Hakama Sidi-Ali, ta bayyana a ranar Laraba cewa matakin ya fara aiki daga ranar 1 ga Yuli, 2026, bisa tanade-tanaden Dokar BOFIA ta 2020.

Bayan Bincike: An gano alamun man fetur da iskar gas da ma’adanan samar da lantarki a Plateau

da kuma ma'adanan da za su iya taimakawa wajen samar da wutar lantarki.

Majalisar Dattawa Ta Ce Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Bukatar Kasa Ce – Masu Sukar Lamarin Su Daina

Ya kara da cewa an saka tanade-tanaden da za su tabbatar da sa ido da hana duk wani amfani da rundunar ta hanyar da ba ta dace ba.

EFCC Ta Kwato Fiye da Naira Biliyan 38.66 a Binciken Badakalar Gyaran Matatun Mai

EFCC ta bayyana cewa binciken na ci gaba, kuma ana sa ran ƙarin ƙwato kadarori tare da gurfanar da waɗanda ake zargi a gaban kotu.

Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Kaɗai Ba Za Ta Rage Farashin Fetur ba -inji Masanin Tattalin Arziki

faɗuwar farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya ba ta nufin farashin fetur zai sauka nan take a Najeriya.

‘Duk Ɗan Sandan Da Ke Karɓar Kuɗi Daga Direbobi Barawo Ne’ – CP Ahmed Sanusi

"Ba ma son jin wani rahoto cewa ana karɓar kuɗi daga direbobin Keke Napep ko masu motoci a Abuja. Idan aka kama ka da hakan, kai ɓarawo ne.

Sabuwar Dokar NIMC za ta ƙarfafa kariyar bayanan ƴan Najeriya – inji Tunji-Ojo

Tunji-Ojo ya bayyana cewa wannan ci gaba wani muhimmin mataki ne na cika burin gwamnatin Shugaba Tinubu na gina tattalin arzikin Najeriya da darajarsa za ta kai dala tiriliyan ɗaya.

Tinubu Zai Jinginar Da Takardun Kaɗarorin Gwamnati Don Karbo Bashin Dala Biliyan 5 daga UAE

Tuni gwamnatin tarayya ta karɓi kason farko na dala biliyan 1.5 daga cikin wannan bashin, wanda ta ce za ta yi amfani da shi wajen aiwatar da kasafin kuɗin 2026, ayyukan more rayuwa da kuma sake tsara wasu basussuka.

Gwamnatin Tinubu ta karɓi bashin dala biliyan 1.5 daga UAE duk da gargadin Bankin Duniya (IMF)

Ya zuwa ƙarshen shekarar 2025, bashin gwamnatin Najeriya ya kai dala biliyan 110.3, kwatankwacin kusan Naira tiriliyan 159.2.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img