Na Musamman

Na Biya N1,000 Domin Yin Kashi – Matashi Ya Yi Korafi Kan Kuɗin Gidan Wanka a Kano

Mujibu ya ce ya yi mamakin farashin, inda ya ce har a wasu manyan wurare irin su Bristol Place ba a cajin irin wannan kuɗi saboda amfani da bandaki.

Manna Firiji da Bango Ka Iya Jawo Ƙarin Cin Wutar Lantarki -inji masana

A cewar masana'antun firiji, tazarar da ya dace ba ɗaya ba ce. Kamfanin LG ya ba da shawarar a bar santimita 10 tsakanin bayan firiji da bango, sannan a bar santimita 30 tsakanin saman firiji da rufi.

Jackie Chan zai fito a sabon fim, ya yi irin hatsabibiyar kasadar da ya shahara da ita a tsofaffin fina-finansa

Jackie Chan zai dawo da hatsabibiyar kasadar da ta ba shi suna a sabon fim.

AN fara Zargin FIFA da Nuna Son Kai Ga Messi Da Argentina a gasar world cup

Argentina za ta kara da Spain a wasan ƙarshe na gasar ranar Lahadi a filin wasa na MetLife da ke jihar New Jersey, Amurka.

Sai da Lasisi: Gwamnatin Ghana Ta Haramta Nuna Fina-finan Najeriya a Tashoshin Talabijin din Kasar

A cewarsa, ana sa ran sabuwar dokar za ta fara aiki nan da shekarar 2027.

Bayan Doguwar Soyayya da Ta Ja Hankali: Shahararrun ‘Yan TikTok Jarvis da Peller Za Su Yi Aure Ranar 1 ga Agusta, 2026

Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ma'auratan ba su bayyana ƙarin bayanai game da bikin auren ba, illa ranar 1 ga Agusta, 2026 da suka sanar.

“Idan Ba Ku Kiyaye Ni Ba, Zan Yi Tone-Tone” – Mansura Isa ta Gargaɗi Rarara da Matarsa bayan ya nemi ta zaɓi Shi Ko...

Zarge-zargen da Mansura Isa ta yi na zuwa ne yayin da ake ci gaba da jin irin korafe-korafen da wasu ke yi kan cewa Dauda Kahutu Rarara na amfani da mutane wajen samun damar siyasa da kuɗi, amma ba ya ba su isasshen sakamako.

Yar fim Halima Abubakar Ta Yi Ridda Zuwa Kiristanci Bayan Warkewa Daga Jinyar Shekara Tara

Halima ta ce ta sha fuskantar barazanar rasa ranta a lokacin jinyar, amma bayan samun lafiya ta yanke shawarar sadaukar da rayuwarta wajen bautar Yesu Almasihu.

Yar fim Halima Abubakar Ta Yi Ridda Zuwa Kiristanci Bayan Warkewa Daga Jinyar Shekara Tara

Halima ta ce ta sha fuskantar barazanar rasa ranta a lokacin jinyar, amma bayan samun lafiya ta yanke shawarar sadaukar da rayuwarta wajen bautar Yesu Almasihu.

Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo Ya Kammala Karatun Sunan Abu Dawud Bayan Shekaru 10

Bayan kammala darasin, Sheikh Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya ƙaddamar da sabon littafinsa mai suna "Naylul Maqsud bi Khatmi Sunani al-Imam Abi Dawud."
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img