Labarai

Tinubu Zai Lashe Arewa a 2027 Don Mutane Ba Za Su Yi Zaɓe Bisa Addini Ko Ƙabila Ba – inji Uba Sani

"Tinubu zai yi nasara a Arewa a 2027. Mutanen Arewa ba za su yi zaɓe bisa addini, ƙabila ko yanki ba. Kuma masu cewa zaɓen zai kasance tsakanin APC da al'ummar Najeriya suna gabatar da hujja mafi rauni da na taɓa ji," in ji shi.

Bai kamata ana sukar bashin da Tinubu ke karbowa ba duba da amfaninsa -inji Ministan Kudi

A daina sukar bashin da Tinubu ke karbowa a  dubi abin da ake yi da kuɗin -inji Ministan KudiMinistan Kuɗi kuma Mai Kula da Tattalin Arzikin Najeriya, Taiwo Oyedele, ya ce sukar bashin da gwamnati ke ci ba tare...

Bai kamata a samu ko yaro daya a Najeriya ya mutu saboda yunwa ba -inji Remi

Oluremi Tinubu ta ce Shugaba Tinubu ya umarce ta da ta mara wa ƙoƙarin yaƙi da matsalar rashin abinci mai gina jiki baya a faɗin ƙasar.

Intanet ta zama sabon filin yaƙi da ‘yan ta’adda ke amfani da shi, suna ɗaukar sabbin mambobi da tara kuɗi

Ya kuma buƙaci a ƙara saka hannun jari wajen bunƙasa fasahar cikin gida, amfani da basirar wucin gadi (AI) da kuma horas da ƙwararrun ma'aikata domin ƙarfafa kariyar dijital da tsaron ƙasa.

Fiye da kashi 98% na masu ajiya a bankuna sun samu cikakken kariya idan banki ya rushe -NDIC

Ya ce tun daga watan Mayun 2024 an ƙara adadin kuɗin da inshorar ajiya ke rufewa. A yanzu, masu ajiya a manyan bankuna za su samu kariya har zuwa Naira miliyan 5, maimakon Naira 500,000 da ake biya a baya

Kyamar Baƙi: Attajirin Zimbabwe ya ba da dala miliyan $1 domin kwaso ‘yan kasarsu daga Afirka ta Kudu

Rahotanni sun ce daruruwan 'yan Zimbabwe sun kwashe kwanaki suna kwana a wajen ofishin jakadancin kasarsu da ke Cape Town suna jiran a dawo da su gida, bayan karuwar fargabar tashe-tashen hankula da suka shafi bakin haure.

Dariye ya miƙa wa Mutfwang rahoton yadda za a samu zaman lafiya da kawo ƙarshen kashe-kashe a Filato

Gwamnan ya kuma sanar da cewa za a gabatar da rahoton ga manyan masu ruwa da tsaki a jihar domin kowa ya bayar da gudunmawarsa wajen gina zaman lafiya.

Burkina Faso ta hana yan kasarta fita karatu ƙasashen waje barkatai

Sabuwar dokar ta shafi duk ɗaliban Burkina Faso, ko da kuwa suna samun tallafin gwamnati, na masu zaman kansu ko kuma suna ɗaukar nauyin kansu.

Zamanin Amfani da Janareto a Najeriya Na Gab da Zama Tarihi -inji Ministan Wuta

A cewarsa, gwamnatin tarayya na inganta hanyoyin isar da wutar lantarki tare da haɗin gwiwar kamfanin Siemens domin samar da wutar lantarki mai ƙarfi ga masana'antu.

2027: INEC ta ki baiwa NDC damar ɗora sunayen ‘yan takarar ta

shugabannin NDC sun dage cewa jam'iyyar tana nan a matsayin halastacciyar jam'iyya, kuma za ta tsaya takara a zaɓen 2027.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img