Ra'ayoyi

‘Na Tara Kuɗi Na Sayi Kaya Daga China, Amma Da Na Karɓa Rabin Kayana Sun Bace’ – Hussaina Abdullahi

Ta nemi Jama'a suyi hattara 'Na Tara Kuɗi Na Sayi Kaya Daga China, Amma Da Na Karɓa Rabin Kayana Sun Bace' - Hussaina Abdullahi

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Ba Yawan Mabiya Addini Ne Matsalar Musulmin Najeriya Ba, Muna Buƙatar Musulmi Masu Tasiri da Amfani ga Al’umma

Ba Mu Buƙatar Ƙarin Musulmi Kawai, Muna Buƙatar Musulmi Masu Tasiri da Amfani ga Al'umma

Gamayyar Son Zuciya da Tumasanci: Duk Dan Siyasar Da Ya Dogara da Waɗannan Don Cin Zaɓe, Ya Yaudari Kansa

Gamayyar Son Zuciya da Tumasanci: Duk Dan Siyasar Da Ya Dogara da Waɗannan Don Cin Zaɓe, Ya Yaudari Kansa

Ana Take Hakkin Dan Adam a Borno, Musamman Matasa da ‘Ya’yan Talakawa – Barrista Hamza Dantani

Ana Take Hakkin Dan Adam a Borno, Musamman Matasa da 'Ya'yan Talakawa - Barrista Hamza Dantani

Na Yi Aure Tun Ban Gama Sakandare Ba; Yanzu Shekaru na 42, Yara na Uku Kuma Har Yanzu Ina da Aure” – inji Lubna...

Kada Ka Gina Rayuwarka Kan Abin da Kake Gani a Social Media - Ba Komai Ne Gaskiya Ba

‘Ba Kuri’un Jama’a ‘Yan Siyasa Ke Bukata Ba, Alƙalai Suke Bukata’ – OdinkaluOdinkalu

A cewarsa, abin takaici ne yadda wasu gwamnoni ke nuna rashin ikon biyan mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata, amma a lokaci guda suna kashe makudan kuɗaɗe wajen kula da jin daɗin alƙalai

Siyasa Ta Kai Sheikh Pantami Coci, Ina Kuma Za a Ganshi a Karo na Gaba?

Ko wannan wata alama ce ta sabon salo a siyasar Pantami? Kuma ina kuma za a ganshi a karo na gaba yayin da fafatawar siyasa ke ƙara zafi?

TSOKACI: Buhari ya yi ƙoƙarin kare El-Rufai, amma El-Rufai bai fahimci manufar jagoran nasa ba

Yanzu Buhari ba ya raye, kuma El-Rufai na fuskantar yanayin siyasar da wasu ke ganin shi kansa ya taimaka wajen gina ta.

Buɗaɗɗiyar wasiƙa zuwa ga masu riƙe da madafun iko

Danladi Umar bai taɓa tunanin za a iya cire shi ba ba bisa ƙa’ida ba, amma da yake gwamnati, gwamnati ce, rana tsaka aka yi wa doka karan tsaye, aka cire shi yana ji, yana gani, kuma yau an aike shi kurkuku.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img