Ra'ayoyi

Najeriya ta shafe shekara 20 ba tare da ƙidayar jama’a ba

Sai dai, matsalolin tsaro, ƙarancin kuɗi, shirye-shiryen gudanarwa da kuma siyasa sun sa aka ci gaba da jinkirta gudanar da ƙidayar.

Kafin Ka Kare Maganar Kosai da Kuli-kuli, da Masara …Ka Karanta Wannan

Hakika, N50,000 na iya taimaka wa wasu ƙananan 'yan kasuwa su ƙara jari. Amma akwai tambaya mai muhimmanc

Me ya sa ake ganin jihohi za su iya tafiyar da ‘yan sanda fiye da Gwamnatin Tarayya?” – Jaafar Jaafar

mafi yawan lokuta cibiyoyin Gwamnatin Tarayya sun fi na jihohi ingancin gudanarwa.

Yadda ilimi da masana’antu suka sauya Koriya ta Kudu daga talauci zuwa kasa mafi arziki cikin shekaru 70

Darasi: Ci gaban ƙasa ba ya ta'allaka da albarkatun ƙasa kaɗai. Kyakkyawan tsari, ilimi, aiki tukuru da manufofi masu ɗorewa na iya sauya makomar kowace ƙasa.

DSS ta saki wani Dan Arewa da ta tsare bisa kuskure kan zargin alaƙa da Boko Haram, ta ba shi diyyar Naira miliyan 3m

An kama Nura ne a watan Yunin 2024 a Suleja, jihar Neja, bisa zargin ta'addanci, kafin daga bisani a miƙa shi ga DSS.

Kawu na ya bani Milyan Ɗaya Jari na cinye shine ya kira mini yan sanda -me zan yi?

Sai dai, bayan sabon kasuwancin ma ya sake rushewa, ta ce da ta koma wurinsa karo na biyu, kawun nata ya kira jami'an 'yan sanda.

RA’AYI: Ana Zargin Babachir ne ya fi haddasa rikicin da ya raunana jam’iyyar ADC kafin shima a karshe ya fice ya bar ta

Sai dai, babu wata hujja a fili da ta tabbatar cewa Babachir ne kai tsaye ya haddasa ficewar waɗannan mutane, domin kowane ɗayansu na iya kasancewa yana da nasa boyayyen dalilai na siyasa.

Kiran ‘Yan Bindiga ‘Yan Ta’adda kuskure ne shi ya rufe kofar yin sulhu da su -Gumi

Daga WakiliyaFitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya soki matakin Gwamnatin Tarayya na ayyana ‘yan bindiga a matsayin ‘yan ta’adda, yana mai cewa hakan na iya ƙara tsananta matsalar tsaro tare da rufe hanyoyin tattaunawa da su.A cikin...
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img