Ra'ayoyi

Tinubu ya sauya tsarin tattalin arzikin Najeriya — Shugaban NRS Zacch Adedeji

Ya kawo misalin Andy Burnham na Birtaniya, inda ya ce ya ɗauki matakai da suka haɗa da rage haraji kan wutar lantarki ta gidaje da kuma rage kuɗin sufuri domin sauƙaƙa wa jama’a.

Idan an girma a san an girma — Malamin Jami’a ya caccaki Shehu Sani kan irin sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta

Muhsin Ibrahim ya ce, a matsayinsa na tsohon sanata kuma dattijo, ya kamata Shehu Sani ya rika yin taka-tsantsan da irin abubuwan da yake wallafawa saboda mutane da dama, musamman matasa, na kallonsa a matsayin abin koyi.

Jami’in FRSC ya karɓi N30,000 daga hannuna, sai kuma ya manta wayarsa a cikin motata

Jami'in FRSC ya karɓi N30,000 daga hannuna, sai kuma ya manta wayarsa a cikin motata"

Ba zan sake komawa Najeriya ba ko za a ba ni kyautar sama da ƙasa’ -inji ‘Yar Najeriyar da ta rasa ‘ya’yanta biyu sakamakon...

Ta ce ba talauci ko neman kuɗi ne ya sa ta bar Najeriya ba, sai dai abubuwan baƙin ciki da ta fuskanta bayan mutuwar 'ya'yanta biyu cikin ɗan gajeren lokaci.

Matsalar Rashin Amincewa Da Ke Hana Kasuwancin Intanet Bunƙasa a Najeriya Musamman Arewa

A yau, aika kuɗi ta banki ko manhajojin kuɗi ya zama abu mai sauƙi a Najeriya. Amma sauƙin tura kuɗi ba yana nufin an magance matsalar kasuwanci ba.

Malamin da ya shiga siyasa, aka yi ƙwaramniyar siyasa da shi, ya fi malamin da ya zauna kan buzun yana yi wa ‘yan siyasa...

Malamin da ya shiga siyasa, aka yi ƙwaramniyar siyasa da shi, ya fi malamin da ya zauna kan buzun yana yi wa 'yan siyasa addu'a -Dr. Ahmed Gumi

Muna Tunkarar Babbar Matsala Idan Har Aka Zura Ido, Najeriya Ta Ci Gaba Da Karɓar Bashi – Aliyu Nuhu

gwamnatin Bola Tinubu da Majalisar Dokoki ta Ƙasa da ci gaba da karɓar bashi domin abubuwan da ba su da muhimmanci, yana mai cewa hakan na iya jefa Najeriya cikin mawuyacin hali nan gaba

Rarara da Pantami: Idan Makaɗi Ya Ɗauki Kansa Kamar Jagoran Al’umma, Faɗuwarsa Ta Yi Kusa

Waɗanda suka kare Rarara da sunan Musulunci lokacin da Davido ya soke shi, yanzu ya kamata su faɗi gaskiya. Idan za a kare shi saboda Musulunci, to ya kamata kuma a yi Allah-wadai da abin da ya yi wa ɗaya daga cikin manyan malaman Musulunci.

TSOKACI: Dambarwar Waƙar Rarara: Lokaci Ya Yi da Za a Tsabtace Siyasar Zambo da Cin Mutunci

Dambarwar Waƙar Rarara: Lokaci Ya Yi da Za a Tsabtace Siyasar Zambo da Cin Mutunci

TSOKACI: Tattalin Arziki na Inganta ga Tinubu, Amma Yana Ƙara Tsananta wa Talakawa

Tattalin Arziki na Inganta ga Tinubu, Amma na Ƙara Tsananta wa Talakawa — Adekunle Adekoya
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img