Labarai

Rashin Wuta Bayan 7 Na Yamma Na Sa ’Yan Najeriya Ƙara Haihuwa  — Fayose

Rashin Wuta Bayan 7 Na Yamma Na Sa ’Yan Najeriya Ƙara Haihuwa, Saboda suna komawa gida da wuri su kasance tare da matansu  — Fayose

Mun yi kewar Shehu: Tinubu ya yaba wa Ɗariƙar Tijjaniyya kan irin gudunmawar da take bayarwa wajen yaɗa addinin Musulunci a duniya

Tinubu ya yaba wa Ɗariƙar Tijjaniyya kan irin gudunmawar da take bayarwa wajen yaɗa addinin Musulunci a duniya ya ce "har yanzu muna kewar Uban mu kuma jagora Nagari Sheikh Dahiru Bauchi"

NLC da TUC sun buƙaci a mayar da mafi ƙarancin albashi daga 70,000 zuwa N500,000

Ya ce, la'akari da tsadar rayuwa da matsin tattalin arziki da ma'aikata ke fuskanta, duk wani albashi da bai kai N500,000 ba ba zai wadatar da bukatunsu ba.

Yan Conservative sun yi alkawarin hana ‘yan Najeriya samun gidajen gwamnati a Birtaniya idan suka lashe zaɓe

Jam'iyyar ta ce matakin zai iya samar da gidaje sama da 228,000 ga 'yan Birtaniya, yayin da kasar ke fama da karancin gidaje da kuma dogayen jerin masu jiran samun matsuguni.

Kasashen Pakistan, Saudiyya da Turkiyya sun kulla yarjejeniyar tsaro: “Hari kan ɗaya, hari ne kan duka”

An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a yayin taron ƙolin Makkah Al-Mukarramah Summit, wanda ya haɗa da Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman, Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, da Firaministan Pakistan, Shehbaz Sharif.

‘Yan sanda a Kano sun kama mutum shida a Cocin ECWA kan zargin raba maganin ido da ake zargin yana haddasa matsalar ido

Yan sanda sun ce mutanen sun gudanar da aikin ne ba tare da sahalewar hukumomin da ke kula da inganci da kula da magunguna da sauran hukumomin lafiya ba, lamarin da ya jawo taruwar jama'a masu yawa daga yankin Panshekara.

Dan Majalisar Dokokin Amurka da ya ce “Musulmi ba su da gurbi a Amurka” ya sha kaye a zaɓen fidda gwani

Ogles ya amsa da cewa: "Ina ganin ya kamata a kashe su duka." Kalaman sun jawo masa suka daga bangarori daban-daban.

An yi girgizar ƙasa a Abuja amma gwamnati ta buƙaci jama’a su kwantar da hankalinsu

Hukumar Binciken Kasa ta Najeriya (NGSA) ta ce na'urorinta sun gano girgizar da misalin ƙarfe 11:23 na safe a cibiyar sa ido da take da ita a Utako, Abuja.

Duk mai goyon bayan gwamnatin Tinubu an ba shi cin hanci — Fasto Odumeje

Odumeje ya kuma zargi gwamnoni da sanatoci da kare kalaman Shugaba Tinubu cewa, "Tun kafin a haife ni akwai yunwa a Najeriya," yana mai cewa a zaɓen 2027 ne za a tantance

Har Naji kunya  – Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na rufe asusun Gwamnatin Osun

Tinubu ya ce tun bayan hawansa mulki ya ba hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa da sauran hukumomin tsaro 'yancin gudanar da ayyukansu ba tare da tsoma bakin gwamnati ba.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img