Labarai

Sama da Mutum Dubu 61 Sun Shigar da Ƙorafi, Sun Nemi FIFA Ta Sa A Sake Buga Wasan Ƙarshe Tsakanin Argentina da Spain

Saboda haka, sakamakon wasan na nan daram, kuma Spain ce ke ci gaba da riƙe kambun Zakarar Kofin Duniya ta FIFA 2026.

Na Yi Gwamna Tsawon Shekara Takwas Amma Ban Mallaki Ko Gidan Kaina ba – Aregbesola

Babban Sakataren jam'iyyar ADC na ƙasa, Rauf Aregbesola, ya ce shi ne gwamna na farko a tarihin Najeriya da ya mulki jiha na tsawon shekara takwas ba tare da mallakar gida na kansa ba. A cikin wani bidiyo da ya...

Ina Fatan Wata Rana A Samu Kirista da Kirista Su Mulki Najeriya Kamar Yadda Aka Samu Muslim-Muslim – Gwamna Sule

"Ina Fatan Wata Rana Najeriya Ta Samu Tikitin Kirista da Kirista Mai Nasara Kamar Yadda Aka Samu Muslim-Muslim" — Gwamna Abdullahi Sule

Matsalar Afirka Ita Ce Ƙarancin Yarda da Kai -Shugaba Museveni Ya Soki Kwaikwayon Turawa da Larabawa

"Matsalar Afirka Ita Ce Ƙarancin Yarda da Kai" – Shugaba Museveni Ya Soki Kwaikwayon Turawa da Larabawa Shugaban ƙasar Uganda, Yoweri Museveni, ya ce ɗaya daga cikin manyan matsalolin da ke hana nahiyar Afirka ci gaba ita ce ƙarancin yarda...

Shugaban Nicaragua Ya Ce Ba Za a Sake Gudanar da Zaɓe a Ƙasar Ba

A jawabinsa, Ortega ya ce za su yi aiki da Majalisar Dokoki wajen samar da dokokin da za su "gina katanga" domin hana waɗanda ya kira masu shirya juyin mulki sake samun damar karɓar mulki ta hanyar zaɓe.

Oluremi Tinubu Ta Ba da Tallafin Naira Biliyan 2 Domin Farfaɗo da Masaƙar “Akwete” Dake Jihar Abia

Uwargidan Shugaban Ƙasa Oluremi Tinubu Ta Ba da Tallafin Naira Biliyan 2 Domin Farfaɗo da Masaƙar "Akwete" Dake Jihar Abia

Malamin Tinubu Ya Rasu a Lagos

Shugaban ƙasar ya ce lokacin da yake Gwamnan Legas, da ma tun kafin wannan lokaci, marigayin ya kasance yana ba shi jagoranci da shawarwari kan harkokin addini da rayuwa.

Ko Maƙiyina Zai Shaida Cewa Kano Tawa Ce – Kwankwaso Ya Yi Martani Ga Ali Modu Sheriff

A cewarsa, haɗakar magoya bayan Obi da Kwankwasiyya za ta ba da mamaki musamman daga matasa, waɗanda ya ce ba sa damuwa da siyasar rarrabuwar kawuna da wasu ke ƙoƙarin yadawa.

Ba ma goyon bayan tsarin tikitin Musulmi da Musulmi a Najeriya – Kwankwaso

Kwankwaso ya bayyana kwarin gwiwar cewa kotu ba za ta hana jam'iyyar shiga zaɓen 2027 ba, yana cewa bai yi tsammanin wani alkali mai mutunci zai yanke irin wannan hukunci ba.

Ba Ni Da Niyyar Yin Murabus – Babban Ministan Tsaro Ya Karyata Jita-jita

Sanarwar ta ce Babban Ministan Tsaron na ci gaba da gudanar da aikinsa ba tare da wata tangarda ba, kuma yana mai da hankali kan jagorantar manufofin tsaron ƙasa da kuma cika nauyin da aka ɗora masa.
- Advertisement -spot_img

DA DUMI-DUMI

Gwamnatin Najeriya za ta fara biyan tsoffin ma’aikatan Nigeria Airways Naira biliyan 18

Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.
- Advertisement -spot_img