Malamin da ya shiga siyasa, aka yi ƙwaramniyar siyasa da shi, ya fi malamin da ya zauna kan buzun yana yi wa ‘yan siyasa addu’a -Dr. Ahmed Gumi

Malamin da ya shiga siyasa, aka yi ƙwaramniyar siyasa da shi, ya fi malamin da ya zauna kan buzun yana yi wa ‘yan siyasa addu’a -Dr. Ahmed Gumi

Daga Wakiliya

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Dr. Ahmed Gumi, ya wallafa wannan saƙo a shafinsa na sada zumunta, lamarin da ya ja hankalin mutane da dama saboda ya zo ne a lokacin da ake ci gaba da muhawara kan matakin Sheikh Ali Isa Pantami na shiga siyasa.

Ko da yake Dr. Ahmed Gumi bai ambaci sunan Sheikh Ali Isa Pantami ba, lokaci da yanayin da ya fitar da wannan saƙo ya sa wasu ke ganin yana tofa albarkacin bakinsa ne kan ce-ce-ku-cen da suka biyo bayan tsayawar tsohon Ministan Sadarwa a takarar gwamnan Jihar Gombe ƙarƙashin jam’iyyar PDP.

A fahimtar da ake yi wa kalaman nasa, Dr. Ahmed Gumi na nuna cewa idan malami ya zaɓi shiga siyasa ba laifi kuma yayi daidai ko kuma ace haka aka fi so, kuma zai jure abubuwan da zai fuskantar da suka hada da suka, adawa, gasa da duk wata ƙalubalen da siyasa ke tattare da ita, kamar yadda sauran ‘yan siyasa ke yi, amma dai ya fi mutunci a maimakon ya tsaya a gefe yana yi wa ‘yan siyasa addu’a kawai suna bashi na goro.

Me zaku ce kan Shigar Malamai Siyasa ?

DA DUMI-DUMI

An Kashe Biliyoyin Naira Amma Duk da Haka Cibiyoyin Lafiya 6,516 Sun Gagara Aiki a Najeriya; Arewa Ce Kan Gaba

Jihar Katsina ce ke da mafi yawan cibiyoyin da ba sa aiki da guda 442, sai Osun da 406, yayin da Benue ke da 343, Enugu 335, Adamawa 286, sannan Borno na cikin jerin jihohin da ke fuskantar matsala.

Tsadar Sadaki Na Sa Matasa Da Dama Gujewa Yin Aure – Shugaban Uganda Ya Gargadi Iyaye Su Rage Sadakin ‘Ya’yansu

Ku mutanen Banyankole kuna lalata ci gaban yawan jama'a. Iyaye, me ya sa kuke sayar da 'ya'yanku? Shanu 16, ban ma san adadin sauran ba. Me ya sa dole ne ku tara dukiya ta hanyar 'ya'yanku? Me ya sa ba za ku yi aiki ku sami abin ku da kanku ba?" in ji Museveni.

Kada A Rika Ba Jarirai Yan Ƙasa da Wata Shida Abinci Mai Tauri Kamar Tuwo, Koko, Kunu ko Fura – Likitocin Yara Sun Gargadi...

hakan na iya jefa su cikin haɗarin ƙarancin jini (anaemia), kamuwa da cututtuka da kuma shaƙewa.

NACCIMA Ta Buɗe Shirin Bayar da Rancen Dala Miliyan 150 Ga Kamfanonin Najeriya

NACCIMA ta ce shirin na da nufin sauƙaƙa wa kamfanonin Najeriya samun jari na dogon lokaci daga ƙasashen waje domin bunƙasa masana'antu da ƙarfafa tattalin arzikin ƙasa.

Lagos Ta Horar da Sama da Mutum 500 Sana’o’i Domin Dogaro da Kai, Yayin da Arewa Ke Ware Kuɗaɗe Don Shirya Auren Gata

Ga sigar da aka sabunta domin ta dace da sabon take, ba tare da saka ra'ayi a cikin labarin ba: Lagos Ta Horar da Sama da Mutum 500 Kan Sana'o'i; A Lokaci Guda Wasu Jihohin Arewa Na Gudanar da Shirye-shiryen Auren Gata Yayin da wasu jihohin Arewa ke gudanar da shirye-shiryen auren gata domin tallafa wa masu buƙata, Gwamnatin Jihar Lagos ta mayar da hankali kan ƙarfafa matasa da masu sana'o'i ta hanyar horas da su kan dabarun dogaro da kai. Gwamnatin jihar ta horas tare da bai wa sama da mutum 500 da suka haɗa da matasa, manoma da masu ƙananan sana'o'i tallafi a wani shirin koyar da sana'o'i da Cibiyar Raya Karkara (CERUD) ta shirya a sassa biyar na jihar. An kammala zagayen ƙarshe na shirin ne a Ikorodu West LCDA, inda Mai Bai Wa Gwamna Babajide Sanwo-Olu Shawara kan Raya Karkara, Dr. Nurudeen Yekini Agbaje, ya ce shirin na daga cikin matakan gwamnatin jihar na rage talauci da bunƙasa tattalin arzikin al'umma. Ya bayyana cewa an horas da mahalarta kan kiwon kifi, yin burodi da kayan zaki, girbin zuma, da kuma ƙera kayayyakin amfani na gida ta hanyar amfani da sinadarai. A cewarsa, sama da mutum 500 ne suka amfana kai tsaye da kuma a kaikaice, inda aka ba su kayan aiki da ƙwarewar da za su taimaka musu su dogara da kansu tare da samar da hanyoyin samun kuɗaɗen shiga. Sakatariyar Dindindin ta Ma'aikatar Kananan Hukumomi, Harkokin Sarauta da Raya Karkara ta jihar, Mrs. Kikelomo Bolarinwa, ta yabawa Gwamna Babajide Sanwo-Olu bisa ci gaba da tallafa wa matasa da mazauna karkara, tare da ƙarfafa mahalarta su yi amfani da damar da suka samu domin cimma 'yancin cin gashin kai ta fuskar tattalin arziki. Shi ma Shugaban Ikorodu West LCDA, Sulaimon Kazeem Olarewaju, ya ce irin waɗannan shirye-shiryen sun taimaka wa mutane da dama wajen kafa sana'o'i masu ɗorewa tare da rage ƙaura daga karkara zuwa birane. A madadin waɗanda suka amfana, Mrs. Ajibola-Ogunde Anuoluwapo ta gode wa gwamnatin jihar Lagos bisa horaswa da kayan aikin da aka ba su, tana mai cewa hakan zai taimaka musu wajen inganta rayuwarsu da samun dogaro da kai.

Kanun Labarai

An Kashe Biliyoyin Naira Amma Duk da Haka Cibiyoyin Lafiya 6,516 Sun Gagara Aiki a Najeriya; Arewa Ce Kan Gaba

Jihar Katsina ce ke da mafi yawan cibiyoyin da ba sa aiki da guda 442, sai Osun da 406, yayin da Benue ke da 343, Enugu 335, Adamawa 286, sannan Borno na cikin jerin jihohin da ke fuskantar matsala.

Tsadar Sadaki Na Sa Matasa Da Dama Gujewa Yin Aure – Shugaban Uganda Ya Gargadi Iyaye Su Rage Sadakin ‘Ya’yansu

Ku mutanen Banyankole kuna lalata ci gaban yawan jama'a. Iyaye, me ya sa kuke sayar da 'ya'yanku? Shanu 16, ban ma san adadin sauran ba. Me ya sa dole ne ku tara dukiya ta hanyar 'ya'yanku? Me ya sa ba za ku yi aiki ku sami abin ku da kanku ba?" in ji Museveni.

Kada A Rika Ba Jarirai Yan Ƙasa da Wata Shida Abinci Mai Tauri Kamar Tuwo, Koko, Kunu ko Fura – Likitocin Yara Sun Gargadi...

hakan na iya jefa su cikin haɗarin ƙarancin jini (anaemia), kamuwa da cututtuka da kuma shaƙewa.

NACCIMA Ta Buɗe Shirin Bayar da Rancen Dala Miliyan 150 Ga Kamfanonin Najeriya

NACCIMA ta ce shirin na da nufin sauƙaƙa wa kamfanonin Najeriya samun jari na dogon lokaci daga ƙasashen waje domin bunƙasa masana'antu da ƙarfafa tattalin arzikin ƙasa.

Lagos Ta Horar da Sama da Mutum 500 Sana’o’i Domin Dogaro da Kai, Yayin da Arewa Ke Ware Kuɗaɗe Don Shirya Auren Gata

Ga sigar da aka sabunta domin ta dace da sabon take, ba tare da saka ra'ayi a cikin labarin ba: Lagos Ta Horar da Sama da Mutum 500 Kan Sana'o'i; A Lokaci Guda Wasu Jihohin Arewa Na Gudanar da Shirye-shiryen Auren Gata Yayin da wasu jihohin Arewa ke gudanar da shirye-shiryen auren gata domin tallafa wa masu buƙata, Gwamnatin Jihar Lagos ta mayar da hankali kan ƙarfafa matasa da masu sana'o'i ta hanyar horas da su kan dabarun dogaro da kai. Gwamnatin jihar ta horas tare da bai wa sama da mutum 500 da suka haɗa da matasa, manoma da masu ƙananan sana'o'i tallafi a wani shirin koyar da sana'o'i da Cibiyar Raya Karkara (CERUD) ta shirya a sassa biyar na jihar. An kammala zagayen ƙarshe na shirin ne a Ikorodu West LCDA, inda Mai Bai Wa Gwamna Babajide Sanwo-Olu Shawara kan Raya Karkara, Dr. Nurudeen Yekini Agbaje, ya ce shirin na daga cikin matakan gwamnatin jihar na rage talauci da bunƙasa tattalin arzikin al'umma. Ya bayyana cewa an horas da mahalarta kan kiwon kifi, yin burodi da kayan zaki, girbin zuma, da kuma ƙera kayayyakin amfani na gida ta hanyar amfani da sinadarai. A cewarsa, sama da mutum 500 ne suka amfana kai tsaye da kuma a kaikaice, inda aka ba su kayan aiki da ƙwarewar da za su taimaka musu su dogara da kansu tare da samar da hanyoyin samun kuɗaɗen shiga. Sakatariyar Dindindin ta Ma'aikatar Kananan Hukumomi, Harkokin Sarauta da Raya Karkara ta jihar, Mrs. Kikelomo Bolarinwa, ta yabawa Gwamna Babajide Sanwo-Olu bisa ci gaba da tallafa wa matasa da mazauna karkara, tare da ƙarfafa mahalarta su yi amfani da damar da suka samu domin cimma 'yancin cin gashin kai ta fuskar tattalin arziki. Shi ma Shugaban Ikorodu West LCDA, Sulaimon Kazeem Olarewaju, ya ce irin waɗannan shirye-shiryen sun taimaka wa mutane da dama wajen kafa sana'o'i masu ɗorewa tare da rage ƙaura daga karkara zuwa birane. A madadin waɗanda suka amfana, Mrs. Ajibola-Ogunde Anuoluwapo ta gode wa gwamnatin jihar Lagos bisa horaswa da kayan aikin da aka ba su, tana mai cewa hakan zai taimaka musu wajen inganta rayuwarsu da samun dogaro da kai.

Mahaifiyata ta yi sana’ar sayar da koko da kosai, kuma da shi ta raine ni har na zama Ministan Tsaro — Christopher Musa

A cewarsa, bai kamata a raina masu sana'ar sayar da akara, akamu ko sauran ƙananan sana'o'i ba, domin su ma sana'o'i ne na halal da ke ciyar da iyalai.

A Daina Kashe Kuɗi Kan Biskit, A Riƙa Saya Wa Yara Ƙwai Ya Fi Amfani -Masana Sun Shawarci Iyaye

Ƙungiyar Likitocin Yara ta Najeriya (Paediatric Association of Nigeria) ta bayyana cewa sama da yara miliyan 12.3 a Najeriya na fama da matsananciyar ƙarancin abinci mai gina jiki, yayin da kusan yara 300,000 ke cikin haɗarin rasa rayukansu sakamakon matsalar.

Muna Tunkarar Babbar Matsala Idan Har Aka Zura Ido, Najeriya Ta Ci Gaba Da Karɓar Bashi – Aliyu Nuhu

gwamnatin Bola Tinubu da Majalisar Dokoki ta Ƙasa da ci gaba da karɓar bashi domin abubuwan da ba su da muhimmanci, yana mai cewa hakan na iya jefa Najeriya cikin mawuyacin hali nan gaba
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img