wakiliya

Za a gina layin dogo da zai haɗa jihohin Kudu maso Yamma, ya riƙa jigilar fasinjoji da kaya

Ya kuma ce hukumar na duba wasu manyan ayyukan more rayuwa, ciki har da samar da wadataccen makamashi da inganta tsarin sufuri ta tituna a yankin.

Majalisar Tarayya ta dage komawar zaman majalisa zuwa 29 ga Satumba

Wakiliya ta ruwaito daga Jaridar The Nation cewa an dauki matakin ne bisa umarnin Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas.

2027: Akpabio ya musanta cewa ya ce ’yan Arewa za su sha wahala idan Tinubu ya fadi zabe

2027: Akpabio ya musanta cewa ya ce ’yan Arewa za su sha wahala idan Tinubu ya fadi zabe

Yan damfarar “PXES sun gudu da kuɗin cocinmu” – Audu

“Mun saka kuɗin ne saboda an gaya mana cewa komai lafiya, amma daga baya da muka nemi cire kuɗin, sai aka fara samun matsaloli,” in ji shi.

Shugaban APC ya tafi hutun mako biyu domin shirya wa zaɓen 2027

Sanarwar ta ce Yilwatda zai kuma yi amfani da lokacin wajen tsara taron kwamitin gudanarwar jam’iyyar na ƙasa (NWC), wanda zai duba nasarorin da APC ta samu da kuma kalubalen da ke gabanta.

“Ba zan kare waɗanda suka jefa jama’a cikin wahala ba” – Matashi Murtala Provost ya ƙi shiga kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu 2027

Murtala ya ce ba zai yi amfani da ƙarfinsa wajen kare mutanen da ya yi zargin cewa manufofinsu ne suka jefa al’umma cikin wahala ba.

Shekera Biyu da Aure, miji ya saki matarsa yar shekara 19 ba faɗa ba komi wai kawai “ya gaji” da auren

Abin tambaya shi ne: Shin “na gaji” kaɗai ya isa ya zama dalilin wargaza aure, musamman bayan an haifi ɗa kuma yarinyar tana da shekaru 19 kacal?

Gwamnatin Kano za ta samar da wuraren cajin motocin lantarki a birnin Kano

Gwamnatin Kano za ta samar da wuraren cajin motocin lantarki a birnin Kano

Za a kafa sabbin sansanin sojoji a kananan hukumomin dake fuskantar barazana a Kano

Ya ce manufar shirin ita ce ƙarfafa tsaro, sauƙaƙa kai ɗaukin gaggawa yayin fuskantar barazana, da kuma kare rayuka da dukiyoyin al'umma.

Arewa ce tushen matsalar tsaron Najeriya amma mun ƙi fuskantar gaskiya – Shehu Sani

Shehu Sani ya ce a maimakon a duba yadda matsalar ta samo asali da kuma rawar da shugabannin da suka gabata suka taka wajen magance ta, ana ta ɗora alhakin matsalar kan gwamnatocin da ke kan mulki.

About Me

437 POSTS
1 COMMENTS
- Advertisement -spot_img

Latest News

Shaharata a ƙauyukan Gombe ta fi abin da ake gani a kafafen sada zumunta’ – Pantami

Ya ce idan aka zaɓe shi, gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali kan bunƙasa ilimi, samar da ayyukan yi da koyar da matasa sana’o’in zamani, maimakon dogaro da rabon kuɗi.
- Advertisement -spot_img