Najeriya Ce Ke da Mafi Yawan Jiragen Sama Masu Zaman Kansu a Afirka – Keyamo

Daga Wakiliya

Ministan Sufurin Jiragen Sama da Raya Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa Najeriya ce ke da mafi yawan jiragen sama masu zaman kansu (Private Jets) a nahiyar Afirka.

Keyamo ya bayyana hakan ne a yayin wata ziyarar aiki da tawagar gwamnatin tarayya ta kai birnin Montréal na ƙasar Canada, inda suka gana da manyan kamfanonin ƙera jiragen sama na duniya domin ƙarfafa haɗin gwiwa da bunƙasa harkokin sufurin jiragen sama a Najeriya.

Ya ce yawan jiragen sama masu zaman kansu da Najeriya ke da su wata babbar dama ce da za a yi amfani da ita wajen jawo sabbin zuba jari, sauƙaƙa sayen sabbin jirage, inganta tsaro, da ƙara ƙarfin kamfanonin jiragen sama na cikin gida.

A cewarsa, manufar gwamnatin tarayya ita ce haɗa masu gudanar da harkokin jiragen sama na Najeriya kai tsaye da manyan kamfanonin ƙera jirage kamar Boeing, Airbus, Embraer da Bombardier, domin sabunta jirage, inganta ayyuka da tabbatar da dorewar fannin sufurin jiragen sama.

Wakiliya ta ruwaito cewa gwamnatin tarayya ta ce wannan haɗin gwiwa zai taimaka wajen bunƙasa gyaran jiragen sama (MRO), horas da matuka da injiniyoyi, haɓaka fasaha da kuma mayar da Najeriya cibiyar harkokin sufurin jiragen sama a nahiyar Afirka.

DA DUMI-DUMI

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kanun Labarai

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img