Fitaccen Sanatan dake kare muradun Trump da Isra’ila a Majalisar Amurka ya mutu ba zato ba tsammani

Abokin Kawancen Trump, Sanata Lindsey Graham Ya Rasu Yana da Shekara 71

Fitaccen Sanatan Amurka kuma na kusa da Shugaba Donald Trump, Lindsey Graham, ya rasu yana da shekara 71 bayan fama da wata gajeruwar rashin lafiya.

A wata sanarwa da ofishinsa ya fitar a shafinsa na X a daren Asabar, an ce Lindsey Graham ya rasu ne sakamakon wata rashin lafiya da ta zo ba zato ba tsammani, yayin da iyalansa suka nemi a mutunta sirrinsu tare da yi musu addu’a.

An fara zaɓen Lindsey Graham zuwa Majalisar Wakilan Amurka a shekarar 1994, kafin daga bisani ya zama Sanata a shekarar 2002. Daga nan aka sake zaɓensa a shekarun 2008, 2014 da 2020, inda a baya-bayan nan yake jagorantar Kwamitin Kasafin Kuɗi na Majalisar Dattawan Amurka.

Gwamnan jihar South Carolina, Henry McMaster, ya bayyana Lindsey Graham a matsayin mutum “wanda ba za a iya maye gurbinsa ba,” yana mai cewa ya kasance jajirtaccen mai kare muradun jiharsa da Amurka.

Shi ma Shugaban Isra’ila, Isaac Herzog, ya ce ya kadu matuƙa da labarin rasuwar Lindsey Graham, yana yabawa gudummawar da ya bayar wajen ƙarfafa alaƙar Amurka da Isra’ila tare da goyon bayan da ya nuna wa ƙasar a lokutan ƙalubale.

DA DUMI-DUMI

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kanun Labarai

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img