Mun Bai Wa Tinubu Nasara a 2023, Yanzu Olawepo-Hashim na jam’iyyar Accord Za Mu Zaba a 2027 -inji Yan Arewa

Daga Wakiliya

Wasu tsofaffin jiga-jigan jam’iyyar APC da magoya bayanta a jihohin Kano, Jigawa da Katsina sun bayyana goyon bayansu ga jam’iyyar Accord da ɗan takararta na shugaban ƙasa a 2027, Dakta Gbenga Olawepo-Hashim.

A tarukan gangamin da aka gudanar a jihohin uku, mahalarta sun ce matsin tattalin arziki, rashin tsaro da rashin gamsuwa da yadda ake tafiyar da mulki ne suka sa suka yanke shawarar komawa wata jam’iyya.

Jagorar Mata ta Hashim Progressive Movement, Ambasada Aisha Ibrahim, ta ce sun taka rawa wajen nasarar Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2023, kuma yanzu suna shirin yin irin wannan aiki domin Gbenga Hashim a 2027.

Ta ce, “Mun yi alkawarin ba Tinubu nasara a 2023 kuma mun cika. Yanzu muna alkawarin ba Gbenga Hashim nasara a 2027, kuma da yardar Allah za mu cika.”

Wasu daga cikin masu jawabi sun bayyana cewa sun fice daga APC ne saboda halin ƙuncin rayuwa da matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar.

Wakilan Olawepo-Hashim sun ce ƙungiyar na ci gaba da faɗaɗa gangamin wayar da kai a faɗin Najeriya, tare da jaddada cewa manufofinsa sun haɗa da farfaɗo da tattalin arziki, inganta tsaro, samar da ayyukan yi da bunƙasa walwalar jama’a.

DA DUMI-DUMI

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kanun Labarai

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, Kuɗin Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img