Kotu ta ki bayar da belin El-Rufai bisa dalilin rashin lafiya, Ta ce takardar Asibitin da ya gabatar ba ta da inganci

Daga Wakiliya

Babbar Kotun Jihar Kaduna ta sake yin watsi da bukatar bayar da belin tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai, a shari’arsa da ICPC

Mai shari’a D. H. Khobo ya yanke hukuncin ne bayan El-Rufai ya nemi a bayar da shi beli bisa dalilin rashin lafiya, yana mai gabatar da wata takarda da aka ce ta fito daga babban Asibitin Abuja, wato Abuja National Hospital.

Sai dai ICPC ta gabatar da martani daga Babban Daraktan Asibitin, Muhammad Raji Mahmud, wanda ya bayyana cewa binciken da aka yi bai gano wata shaida da ke nuna El-Rufai ya taba samun magani a asibitin ba, tare da cewa takardar ba ta samu amincewar mahukuntan asibitin ba.

Kotun ta ce bayan an karyata ingancin takardar, babu wata hujja mai karfi da za ta tabbatar da bukatar belin saboda rashin lafiya, don haka ta yi watsi da bukatar.

Sai dai kotun ta umarci ICPC da ta ci gaba da bai wa El-Rufai damar ganin likitocinsa tare da raka shi zuwa duk wata cibiyar lafiya ta musamman da ya zaba a cikin Najeriya idan bukatar hakan ta taso yayin da ake ci gaba da shari’ar.

ICPC ta ce ta yi maraba da hukuncin, tana mai jaddada cewa za ta ci gaba da gudanar da bincike da shari’o’inta cikin adalci da bin doka.

DA DUMI-DUMI

A Watan Yuni, KuÉ—in Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, KuÉ—in Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe ZaÉ“en 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kanun Labarai

A Watan Yuni, KuÉ—in Da Ke Hannun Jama’a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya – CBN

A Watan Yuni, KuÉ—in Da Ke Hannun Jama'a Ya Ragu Da Naira Biliyan 486 A Najeriya - CBN

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe ZaÉ“en 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya ÆŠauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img