Cece-ku-ce Kan Sabbin Kayan NYSC: Gwamnati Ta Ce Har Yanzu Ba a Yanke Hukunci ba

Daga Wakiliya

Ministan Matasa, Olawande Emmanuel Ayodele, ya bayyana cewa har yanzu Gwamnatin Tarayya ba ta yanke hukunci kan sauya kayan sawa na masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) ba.

Ministan ya yi wannan karin haske ne bayan rahotannin da suka biyo bayan hirarsa da ya yi a tashar Channels TV, inda wasu suka fassara cewa an amince da amfani da kayan Adire ko Ankara a matsayin sabbin kayan NYSC.

A cewarsa, abin da ya yi shi ne bayar da misalan wasu shawarwari da aka gabatar yayin tattaunawar da ake yi kan sauye-sauyen shirin NYSC, ba sanar da cewa an amince da wani sabon zane ko nau’in kaya ba.

Ya ce gwamnati na nazarin zabuka daban-daban da za su tabbatar da ingancin kayan, dorewarsu, sauƙin amfani, rahusar farashi, da kuma wakiltar martabar Najeriya.

Ministan ya Æ™ara da cewa duk wani mataki da za a É—auka zai biyo bayan cikakkiyar tattaunawa da masu ruwa da tsaki, tare da la’akari da abin da ya fi dacewa da NYSC da Æ™asar baki É—aya.

Ya kuma buÆ™aci ‘yan Najeriya su mayar da hankali kan manyan manufofin gyaran NYSC, waÉ—anda suka haÉ—a da inganta damar samun aiki ga matasa, Æ™arfafa harkokin kasuwanci, bunÆ™asa haÉ—in kan Æ™asa, da kuma inganta yadda shirin ke gudanar da ayyukansa.

A cewarsa, batun sauya kayan NYSC bai kamata ya mamaye muhimman sauye-sauyen da ake shirin aiwatarwa domin amfanin matasan Najeriya da ci gaban ƙasa ba.

DA DUMI-DUMI

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe ZaÉ“en 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya ÆŠauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Kanun Labarai

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe ZaÉ“en 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin É—in Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya ÆŠauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Shaida Mata Zai Auri Wata – Rundunar Yan Sanda

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Sanar da Ita Cewa Zai Auri Wata — Rundunar 'Yan Sanda

Mata Sun Fi Maza Cika AlÆ™awarin Biyan Bashi – Inji Rahoton Moniepoint

Moniepoint ta ce alkaluman sun nuna cewa, duk da matsalolin da mata ke fuskanta wajen samun rance saboda buƙatar jingina ko rashin tarihin bashi, suna daga cikin rukunin masu kasuwanci da suka fi nuna amana wajen biyan bashin da suka karɓa.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img