Attajiran Najeriya su riƙa taimaka wa talakawa nauyin da ke kan gwamnati ya yi yawa – Remi Tinubu

Daga Wakiliya

Kada Ku Ƙare Kuɗin Ku Kan Motoci Kaɗai, Ku Taimaki Talakawa – Remi Tinubu Ta Faɗa wa Burna Boy, Davido da Asake

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta buƙaci fitattun mawakan Najeriya da suka haɗa da Burna Boy, Davido da Asake da su kafa gidauniyoyin tallafa wa mabukata tare da amfani da wani ɓangare na arzikinsu wajen rage talauci.

Remi Tinubu ta yi wannan kira ne a ranar Asabar yayin ƙaddamar da National Community Food Bank a Jihar Kogi, inda ta ce duk da cewa mallakar motocin alfarma kamar Maybach da Rolls-Royce ba laifi ba ne, amma ya dace attajirai su taimaka wa talakawa domin nauyin da ke kan gwamnati ya yi yawa.

Ta bayyana mawaƙin Senegal-Amurka, Akon, a matsayin abin koyi saboda ayyukan jin ƙai da yake yi, tana mai kira ga mawakan Najeriya su bi sawunsa ta hanyar kafa gidauniyoyi ko faɗaɗa ayyukan agaji.

Haka kuma, Uwargidan Shugaban Ƙasar ta jaddada cewa ƙananan sana’o’i kamar sayar da barkono, kayan lambu, gyaɗa, ƙuli-ƙuli da ƙosai na iya zama hanyar samun abin dogaro.

A cewarta, wani matashin da ya kammala jami’a a Abuja wanda ya fara sana’ar sayar da ƙosai bayan ya rasa aiki, ya samu tallafi, kuma yanzu yana ɗaukar ma’aikata 12 yana gudanar da kasuwancinsa cikin nasara.

DA DUMI-DUMI

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Kanun Labarai

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 – Nentawe Yilwatda

APC Za Ta Yi Amfani da Cikakken Ƙarfinta Domin Lashe Zaɓen 2027 Daga Kan Shugaban Kasa Har Kansila - Nentawe Yilwatda

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Tsoron Talauci Na Jefa Mutane Da Dama Cikin Matsananciyar Damuwa – Masana

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa, Kimanin Naira Tiriliyan 16, Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Aliko Dangote Ya Yi Wasiyyar A Ware Kashi Ɗaya Bisa Uku Na Dukiyarsa Domin Ayyukan Jin Ƙai — Halima Dangote

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, sanye da dankwali da aka rubuta “JESUS”

Kyaftin ɗin Super Falcons, Rashidat Ajibade, na bayyana bangaskiyarta ga Yesu a duk inda ta je.

Har Tsawon Wane Lokaci Za a Iya Ajiye Kifi a Firiza Kafin Ya Lalace?

Yawan Lokacin da Kifi Zai Iya Ɗauka a Firiza Kafin Ya Lalace

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Wani Magidanci a Kano Ya Kashe Wani Mutum Saboda Ya Yi Zargin Yana Neman Matarsa – Kiyawa

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Shaida Mata Zai Auri Wata – Rundunar Yan Sanda

Budurwa Ta Yanke Gaban Saurayinta a Kano Bayan Ya Sanar da Ita Cewa Zai Auri Wata — Rundunar 'Yan Sanda

Mata Sun Fi Maza Cika Alƙawarin Biyan Bashi – Inji Rahoton Moniepoint

Moniepoint ta ce alkaluman sun nuna cewa, duk da matsalolin da mata ke fuskanta wajen samun rance saboda buƙatar jingina ko rashin tarihin bashi, suna daga cikin rukunin masu kasuwanci da suka fi nuna amana wajen biyan bashin da suka karɓa.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img