A cewarsa, abin takaici ne yadda wasu gwamnoni ke nuna rashin ikon biyan mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata, amma a lokaci guda suna kashe makudan kuɗaɗe wajen kula da jin daɗin alƙalai
Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarƙashin Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta yi watsi da buƙatar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, na sauya sharuɗɗan belinsa a shari’ar da ake masa kan zargin satar bayanan sirri ta hanyar na’urorin sa...
Sai dai ya bayyana cewa gwamnati za ta biya kuɗin da aka tantance kuma aka tabbatar da shi, ba tare da ƙarin kuɗin da ya dace da hauhawar farashi na tsawon shekaru 20 ba.