Gwamnatin Nigeria ta ƙaddamar da dandalin rajistar haihuwa da mutuwa ta yanar gizo

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da dandalin rajistar haihuwa da mutuwa ta yanar gizo

Daga Wakiliya

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da VitalReg, wani sabon dandali na yanar gizo da zai ba ‘yan Najeriya damar yin rajistar haihuwa da mutuwa cikin sauƙi ba tare da wahalar dogayen layuka ko takardu masu yawa ba.

 

Ta hannun Hukumar Kidaya ta Ƙasa (NPC), dandalin zai bai wa jama’a damar yin rajistar haihuwa da mutuwa, neman takardar shaidar haihuwa (Birth Attestation), gyara bayanai, tantance sahihancin takardun haihuwa da kuma samun wasu hidimomin rajistar jama’a ta yanar gizo.

 

Gwamnatin ta ce samun ingantacciyar shaidar zama ɗan ƙasa na taimakawa wajen samun damar kiwon lafiya, ilimi, fasfo, ayyukan kuɗi da sauran shirye-shiryen gwamnati.

 

Masu buƙatar amfani da sabis ɗin za su iya shiga dandalin ta selfservice.nationalpopulation.gov.ng, ko kuma su ziyarci cibiyoyin rajista na NPC da ke faɗin ƙasar domin samun taimako.

DA DUMI-DUMI

Sarkin Yarabawa a Legas ya gana da Hausawan Arewa mazauna Legas, ya bukace su su mallaki PVC domin mara wa Tinubu baya a 2027

Oba Ogunronbi ya yi wannan kira ne yayin da ya karɓi Sarkin Hausawan Shasha, Alhaji Ilyasu Isah Kira, da shugabannin al'ummar Hausawa daga ƙananan hukumomi shida na Alimosho a fadarsa.

Fiye da Mutum 1,000 Sun Amfana da Tallafin miliyan ɗai-dai da Kayan Sana’o’i a Lagos

Tallafin ya haɗa da kuɗi, injinan ɗinki, firiza, injinan niƙa, injinan yin abin sha, murhun gas, tare da kayan abinci kamar shinkafa, doya, ƙwai da taliyar noodles.

Tinubu ya amince da ƙarin albashi ga jami’an sojin Najeriya, wasu kashi 30, wasu 50 wasu 80

Tinubu ya kuma buƙaci jami'an sojin su ɗauki wannan ƙarin albashi a matsayin wata alama ta godiyar gwamnati bisa hidimar da suke yi wa ƙasa, yana mai bayyana fatan cewa tare za su yi nasara a kan masu neman tayar da zaune tsaye a Najeriya.

Zaɓen 2027: “A Ganinmu Tinubu Ya Gaza” — Ƙungiyar Igbo Ta Yi Watsi Da Ikirarin Uzodimma Da Umahi Na Goyon Bayan Tinubu a Kudu...

Ƙungiyar ta kuma buƙaci jami'an gwamnati daga Kudu maso Gabas su mayar da hankali kan ayyukan da kundin tsarin mulki ya ɗora musu da kuma magance matsalolin tattalin arzikin al'umma, maimakon yin magana a madadin dukkan 'yan Igbo kan batutuwan siyasa.

Zaɓen 2027 ya riga ya ƙare – Uba Sani ya yi wa Tinubu alƙawarin kashi 95% na ƙuri’un Kaduna

A cewarsa, ya taɓa bayyana hakan watanni biyu da suka gabata kuma har yanzu babu wanda ya kawo hujjar da ta karyata ikirarinsa.

Kanun Labarai

Sarkin Yarabawa a Legas ya gana da Hausawan Arewa mazauna Legas, ya bukace su su mallaki PVC domin mara wa Tinubu baya a 2027

Oba Ogunronbi ya yi wannan kira ne yayin da ya karɓi Sarkin Hausawan Shasha, Alhaji Ilyasu Isah Kira, da shugabannin al'ummar Hausawa daga ƙananan hukumomi shida na Alimosho a fadarsa.

Fiye da Mutum 1,000 Sun Amfana da Tallafin miliyan ɗai-dai da Kayan Sana’o’i a Lagos

Tallafin ya haɗa da kuɗi, injinan ɗinki, firiza, injinan niƙa, injinan yin abin sha, murhun gas, tare da kayan abinci kamar shinkafa, doya, ƙwai da taliyar noodles.

Tinubu ya amince da ƙarin albashi ga jami’an sojin Najeriya, wasu kashi 30, wasu 50 wasu 80

Tinubu ya kuma buƙaci jami'an sojin su ɗauki wannan ƙarin albashi a matsayin wata alama ta godiyar gwamnati bisa hidimar da suke yi wa ƙasa, yana mai bayyana fatan cewa tare za su yi nasara a kan masu neman tayar da zaune tsaye a Najeriya.

Zaɓen 2027: “A Ganinmu Tinubu Ya Gaza” — Ƙungiyar Igbo Ta Yi Watsi Da Ikirarin Uzodimma Da Umahi Na Goyon Bayan Tinubu a Kudu...

Ƙungiyar ta kuma buƙaci jami'an gwamnati daga Kudu maso Gabas su mayar da hankali kan ayyukan da kundin tsarin mulki ya ɗora musu da kuma magance matsalolin tattalin arzikin al'umma, maimakon yin magana a madadin dukkan 'yan Igbo kan batutuwan siyasa.

Zaɓen 2027 ya riga ya ƙare – Uba Sani ya yi wa Tinubu alƙawarin kashi 95% na ƙuri’un Kaduna

A cewarsa, ya taɓa bayyana hakan watanni biyu da suka gabata kuma har yanzu babu wanda ya kawo hujjar da ta karyata ikirarinsa.

Sojin Ruwa da Kwastam Sun Kama Buhunan Shinkafa 518 da Ake Zargin An Shigo da Su Ba Bisa Ka’ida Ba

Rundunar Sojin Ruwan ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da hada kai da sauran hukumomin tsaro wajen yaki da fasa-kauri da sauran ayyukan haramtattu a yankunan ruwan kasar.

Zaɓen 2027: Sarakuna a Kwara Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga APC, Za Su Taya Jam’iyyar Yaƙin Neman Zaɓe

Shi ma Olofa na Offa, Oba Mufutau Gbadamosi Esuwye, ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa 'yan takarar APC a jihar Kwara za su samu nasara a zaɓen 2027.

Ku Rika Zuwa Filin Jirgin Sama Aƙalla Sa’o’i Uku Kafin Tashin Jirginku – NCAA Ta Gargadi Matafiya

Ya kuma buƙaci fasinjoji da su yi amfani da tsarin rajista ta intanet (online check-in) idan hakan ya yiwu, tare da zaɓen kujerarsu tun kafin isa filin jirgin.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img