Adam A. Zango ya sake aure a Jamhuriyar Nijar – Ya Auri Mamah

Adam A. Zango ya sake aure a Jamhuriyar Nijar – Ya Auri Mamah

Daga Wakiliya

Fitaccen jarumin fina-finan Kannywood, Adam A. Zango, ya sake yin aure a Jamhuriyar Nijar.

An ɗaura sabon auren Jarumin ne a ranar Juma’a, 14 ga watan Agustan 2026, inda ya ce ya yi hakan ne da fatan samun dacewa da wannan lokaci na watan Rabi’ul Awwal.

A wani bidiyo da ya wallafa bayan bikin, Adam A. Zango ya gode wa Allah bisa kammala bikin, tare da neman addu’ar masoya da magoya bayansa domin samun zaman lafiya da dorewar auren.

Martani ga masu suka

Jarumin ya kuma mayar da martani ga mutanen da ke sukar sabon auren nasa.

Ya ce bai taɓa shiga aure da niyyar rabuwa da matar da ya aura ba, yana mai cewa rabuwar da ta faru a auren da ya gabata ƙaddara ce.

“Ba na shiga aure da niyyar zan rabu da matar. Abin da ya faru a baya ƙaddara ce,” in ji shi.

Adam A. Zango ya ce abin da ya fi nema a yanzu shi ne samun kwanciyar hankali da zaman lafiya a sabon gidansa.

Ya kuma roƙi masoyansa da su ci gaba da yi masa addu’a domin Allah Ya ba shi zaman lafiya, Ya kuma sa sabon auren ya dore.

Sabon auren na zuwa ne bayan rabuwar da jarumin ya yi da matar da ya aura a baya, lamarin da ya janyo ce-ce-ku-ce daga wasu daga cikin masoya da masu bibiyar rayuwarsa.

DA DUMI-DUMI

An kama wata Amarya bisa zargin sanya wa mijinta guba kwana 40 da aurensu a Bauchi

Lamarin ya faru ne a ranar Laraba, 12 ga watan Agustan 2026, da misalin karfe 3:15 na rana a kauyen Gwamma da ke karamar hukumar Bauchi.

Ana cece-kuce bayan nada wata lauya Musulma a matsayin Alkaliyar kotu a Amurka

Hukumar garin Benoit ma ta tabbatar da cewa Ali ta cika sharuddan da dokar Mississippi ta tanada domin zama alkalin kotun karamar hukuma, tana mai cewa kasancewar mutum Musulmi ba ya hana shi rike irin wannan mukami.

An kama ɗa da tsohuwar matar babansa kan zargin shirya kashe mahaifinshi kuma tsohon mijinta a Kano

Sai dai kwatsam sai aka ga Alhaji ya bayyana wajen jana'izar tasa tare da jami'an tsaro, abin da ya kai ga kama ɗan nasa da tsohuwar matar tashi.

Zan so na rika fitowa a budurwa maimakon uwa a fim -in ji Rahama Sidi

Rahama Sidi ta ce harkar fim ta taimaka mata wajen cimma wasu nasarori a rayuwa, ciki har da mallakar mota da gida nata, tare da wasu abubuwa da dama da ta samu ta hanyar sana’ar.

ICPC ta gano jami’in da ya saka ‘yan uwansa 14 a albashin gwamnati, da kuma mai karbar albashi 13 shi kadai

Musa Aliyu ya ce hukumar za ta kara amfani da fasaha da bayanai wajen dakile cin hanci da kare dukiyar gwamnati, tare da mayar da hankali kan hana barna kafin faruwar ta.

Kanun Labarai

An kama wata Amarya bisa zargin sanya wa mijinta guba kwana 40 da aurensu a Bauchi

Lamarin ya faru ne a ranar Laraba, 12 ga watan Agustan 2026, da misalin karfe 3:15 na rana a kauyen Gwamma da ke karamar hukumar Bauchi.

Ana cece-kuce bayan nada wata lauya Musulma a matsayin Alkaliyar kotu a Amurka

Hukumar garin Benoit ma ta tabbatar da cewa Ali ta cika sharuddan da dokar Mississippi ta tanada domin zama alkalin kotun karamar hukuma, tana mai cewa kasancewar mutum Musulmi ba ya hana shi rike irin wannan mukami.

An kama ɗa da tsohuwar matar babansa kan zargin shirya kashe mahaifinshi kuma tsohon mijinta a Kano

Sai dai kwatsam sai aka ga Alhaji ya bayyana wajen jana'izar tasa tare da jami'an tsaro, abin da ya kai ga kama ɗan nasa da tsohuwar matar tashi.

Zan so na rika fitowa a budurwa maimakon uwa a fim -in ji Rahama Sidi

Rahama Sidi ta ce harkar fim ta taimaka mata wajen cimma wasu nasarori a rayuwa, ciki har da mallakar mota da gida nata, tare da wasu abubuwa da dama da ta samu ta hanyar sana’ar.

ICPC ta gano jami’in da ya saka ‘yan uwansa 14 a albashin gwamnati, da kuma mai karbar albashi 13 shi kadai

Musa Aliyu ya ce hukumar za ta kara amfani da fasaha da bayanai wajen dakile cin hanci da kare dukiyar gwamnati, tare da mayar da hankali kan hana barna kafin faruwar ta.

Beli kyauta ne’ Idan aka nemi ku bayar da kudi, ku kira IGP’ — Rundunar ‘yan Sandan Najeriya

“Doka ba ta ba da damar wani ya biya kudi domin beli ba a kowane ofishin ‘yan sanda a Najeriya,” in ji shi.

Matatun man fetur din Najeriya za su dawo aiki – Tinubu

“Na karbi dukkan nauyin da ya shafi abin da ya faru a baya. Nauyin da ke kaina yanzu shi ne gyara tattalin arziki domin amfanin mafi yawan ‘yan Najeriya,” in ji shugaban.

Dan siyasar da ya rantse da Alƙur’ani zai ci gaba da biyayya ga Kwankwaso ya koma APC

Ya ce ya ɗauki matakin ne sakamakon abin da ya kira rashin cika alkawura daga jam’iyyar, yana mai cewa yanzu zai mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027 a ƙarƙashin APC.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img