Mutane da dama sun samu matsalolin idanu bayan amfani da maganin ido da aka raba kyauta a Kano

Daga Wakiliya

Wasu mazauna jihar Kano sun ce sun samu matsalolin idanu bayan amfani da wani maganin ido da aka raba musu kyauta mai suna “Miracle Eye: God is the Cure.”

Mutanen da suka yi magana da majiyar Wakiliya sun ce masu raba maganin sun yi ikirarin cewa yana magance cututtukan ido da kuma wasu matsalolin jiki.

A cewarsu, kafin a diga musu maganin a ido, ana ba su wani ruwa su sha, sannan a zuba musu wani a kunne tare da girgiza musu kai.

 

Ɗaya daga cikin waɗanda abin ya shafa ya ce washegari bayan amfani da maganin, idonsa ya yi ja, ya kumbura, yana fitar da dattin ido tare da ciwo mai tsanani, yayin da ganinsa ya fara dusashewa.

 

“Na yi zaton zan samu waraka, amma sai matsalata ta ƙaru. Ganina ya koma kamar an rufe shi da wani farin abu,” in ji shi.

 

Rahoton ya ce ana amfani da rabon maganin kyauta ne domin jawo hankalin mutane su sayi cikakken kwalin maganin ido kan naira 3,000, da kuma wani man shafawa da ake ikirarin yana magance cututtuka daban-daban kan naira 9,000.

 

Wata mata mai shekaru da ta yi amfani da maganin ta ce ta farka da kumburi da matsanancin ciwon ido bayan kwana biyu da fara amfani da shi.

 

Lokacin da wakiliyar Iconic Times, ta kai ziyara wurin da ake gudanar da rabon maganin, ta tarar masu gudanar da shirin sun bar wurin. Wani jami’in tsaro ya ce sun tashi sun koma wani wuri da basu bayyana ba.

DA DUMI-DUMI

Abubuwa 6 da za ku iya sha kafin barci domin taimakawa wajen daidaita sikarin jini da rage haɗarin kamuwa da ciwon suga

• Ka riƙa shan isasshen ruwa. • Ka yi barci na awa 7 zuwa 9 a kullum. • Ka gama cin abinci awa 2 zuwa 3 kafin kwanciya idan zai yiwu. • Idan yunwa ta taso da dare, ka zaɓi ɗan abin ci mai gina jiki maimakon kayan zaki ko abubuwan sha masu sukari.

Ko ɗana ne ku ka kama, kada ku tausaya masa” – Gwamna Bala ya umarci jami’an tsaro su murƙushe masu haƙar ma’adinai a Bauchi...

"Ina so ku ƙara ƙaimi wajen tattara bayanan sirri. Kada ku tausaya wa kowa. Ko da ɗana ne yake da hannu a haƙar ma'adinai ba bisa ƙa'ida ba, ku ɗauki mataki a kansa," in ji gwamnan.

Ba zan sake komawa Najeriya ba ko za a ba ni kyautar sama da ƙasa’ -inji ‘Yar Najeriyar da ta rasa ‘ya’yanta biyu sakamakon...

Ta ce ba talauci ko neman kuɗi ne ya sa ta bar Najeriya ba, sai dai abubuwan baƙin ciki da ta fuskanta bayan mutuwar 'ya'yanta biyu cikin ɗan gajeren lokaci.

EFCC ta rufe asusun gwamnatin Osun kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna

Matakin ya zo ne sa'o'i kaɗan bayan Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya zargi EFCC da shirin daskarar da asusun gwamnatin jihar da kuma na wasu manyan jami'an gwamnati gabanin zaɓen gwamnan jihar da za a gudanar ranar 15 ga Agusta

Gwamnatin Nigeria ta ƙaddamar da dandalin rajistar haihuwa da mutuwa ta yanar gizo

Gwamnatin ta ce samun ingantacciyar shaidar zama ɗan ƙasa na taimakawa wajen samun damar kiwon lafiya, ilimi, fasfo, ayyukan kuɗi da sauran shirye-shiryen gwamnati.

Kanun Labarai

Abubuwa 6 da za ku iya sha kafin barci domin taimakawa wajen daidaita sikarin jini da rage haɗarin kamuwa da ciwon suga

• Ka riƙa shan isasshen ruwa. • Ka yi barci na awa 7 zuwa 9 a kullum. • Ka gama cin abinci awa 2 zuwa 3 kafin kwanciya idan zai yiwu. • Idan yunwa ta taso da dare, ka zaɓi ɗan abin ci mai gina jiki maimakon kayan zaki ko abubuwan sha masu sukari.

Ko ɗana ne ku ka kama, kada ku tausaya masa” – Gwamna Bala ya umarci jami’an tsaro su murƙushe masu haƙar ma’adinai a Bauchi...

"Ina so ku ƙara ƙaimi wajen tattara bayanan sirri. Kada ku tausaya wa kowa. Ko da ɗana ne yake da hannu a haƙar ma'adinai ba bisa ƙa'ida ba, ku ɗauki mataki a kansa," in ji gwamnan.

Ba zan sake komawa Najeriya ba ko za a ba ni kyautar sama da ƙasa’ -inji ‘Yar Najeriyar da ta rasa ‘ya’yanta biyu sakamakon...

Ta ce ba talauci ko neman kuɗi ne ya sa ta bar Najeriya ba, sai dai abubuwan baƙin ciki da ta fuskanta bayan mutuwar 'ya'yanta biyu cikin ɗan gajeren lokaci.

EFCC ta rufe asusun gwamnatin Osun kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna

Matakin ya zo ne sa'o'i kaɗan bayan Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya zargi EFCC da shirin daskarar da asusun gwamnatin jihar da kuma na wasu manyan jami'an gwamnati gabanin zaɓen gwamnan jihar da za a gudanar ranar 15 ga Agusta

Gwamnatin Nigeria ta ƙaddamar da dandalin rajistar haihuwa da mutuwa ta yanar gizo

Gwamnatin ta ce samun ingantacciyar shaidar zama ɗan ƙasa na taimakawa wajen samun damar kiwon lafiya, ilimi, fasfo, ayyukan kuɗi da sauran shirye-shiryen gwamnati.

Sarkin Yarabawa a Legas ya gana da Hausawan Arewa mazauna Legas, ya bukace su su mallaki PVC domin mara wa Tinubu baya a 2027

Oba Ogunronbi ya yi wannan kira ne yayin da ya karɓi Sarkin Hausawan Shasha, Alhaji Ilyasu Isah Kira, da shugabannin al'ummar Hausawa daga ƙananan hukumomi shida na Alimosho a fadarsa.

Fiye da Mutum 1,000 Sun Amfana da Tallafin miliyan ɗai-dai da Kayan Sana’o’i a Lagos

Tallafin ya haɗa da kuɗi, injinan ɗinki, firiza, injinan niƙa, injinan yin abin sha, murhun gas, tare da kayan abinci kamar shinkafa, doya, ƙwai da taliyar noodles.

Tinubu ya amince da ƙarin albashi ga jami’an sojin Najeriya, wasu kashi 30, wasu 50 wasu 80

Tinubu ya kuma buƙaci jami'an sojin su ɗauki wannan ƙarin albashi a matsayin wata alama ta godiyar gwamnati bisa hidimar da suke yi wa ƙasa, yana mai bayyana fatan cewa tare za su yi nasara a kan masu neman tayar da zaune tsaye a Najeriya.
spot_img

Labarai masu alaka

Sauran bangarori

spot_imgspot_img